Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi
Published: January 27, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rawar da China take takawa a zaman wacce take kan gaba wajen bada bashi ga kasashe masu tasowa, ya sauya cikin shekaru 10 da suka wuce, yayin da sabbin basussuka ga kasashe matalauta yake faduwa, yawan kudade da kasashen suke biyan China sun karu sosai, kamar yadda alkaluma daga wata cibiya da ake kira ONE DATA suka nuna.

Chanjin yana zuwa ne a dai dai lokacin da basussuka da kasashe matalauta suke karba daga kungiyoyi da hukumomin kasa da kasa suka karu, da kamar kashi 124 cikin shekaru 10 da suka wuce, wanda yanzu sune ke bada kashi 56 cikin dari na basussuka da kasashen suke karpa daga ketare, da suka kai kimnin dala bilyan 379 da aka bayar tsakanin shekara ta 2020-2024, kididdigar ta nuna.

A bayanai da ake da su na baya bayan nan, daga shekara ta 2020-2024, Afirka taga tasirin mafi girma inda kudade dala bilyan 30 suka shiga baitul mali wasu kasashe dake nahiyar tsakanin shekara 2015-2019, yayin da bilyan 22 ya fita a zaman biyan bashi.

A halin da ake ciki kuma, an fara shari’ar tsohuwar ministan mai ta Najeriya Allison Madueke, ranar Talata, inda masu gabatar da kara suka ce ta karbi cin hanci da rashawa domin bada ayyukan kwangila ta fuskar Makamashi.

A gefe daya kuma, gwamnatin jihar Nija a Najeriya zata yi aiki da Bankin Islama domin habaka samarda makamashi ta rana, kan kudi dala milyan 163, domin kara samarda wutan lantarki da zai taimakawa ayyukan noma da masana’antu, kamar yadda jami’ai suka fada ranar talata.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure
Next Post: Kasar Spain Zata Bada Diyya Ga Iyalen Wadanda Da Suka Rasu A Hatsarin Jirgin Kasa

Karin Labarai Masu Alaka

Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye Labarai
Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai
An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari Labarai
Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars Afrika
Isra’ila Zata Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran Afrika
Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
  • Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela Amurka
  • Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya Najeriya
  • Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana Afrika
  • Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi Siyasa
  • Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan Sauran Duniya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.