Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.
Published: December 5, 2025 at 11:09 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 6, 2025

A ranar Juma’a 5 ga watan Disamba 2025, ne aka raba jadawalin ƙasashen da za su fafata a gasar cin kofin ƙwallon ƙafar duniya FIFA WORLD CUP, 2026 wadda za’ayi a kasashen Amurka, Mexico, da Kanada.

Bikin raba jaddawalin ya gudana ne a birnin Washington na ƙasar Amurka.

Heidi Klum da Kevin Hart tare da Danny Ramirez suka jagoranci bikin.

Lokacin bikin FIFA ta karrma shugaban ƙasar Amurka Donald Trump da lambar yabo na Zaman lafiya.

Ƙasashe 48, da suka fito daga nahiya daban-daban dake fadin duniya ne zasu fafata a tsakaninsu ga yadda jadawalin ya kasance bisa jerin rukuni 12.

  • Rukunin A:
  • Mexico
  • Afirka ta Kudu
  • Koriya ta Kudu
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin D
  • Rukunin B:
  • Canada
  • Qatar
  • Switzerland
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin A
  • Rukunin C:
  • Brazil
  • Moroko
  • Scotland
  • Haiti
  • Rukunin D:
  • Amurka
  • Paraguay
  • Australia
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na
  • Uefa rukunin C
  • Rukunin E:
  • Germany
  • Ivory Coast
  • Ecuador
  • Curacao
  • Rukunin F:
  • Netherlands
  • Japan
  • Tunisia
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin B
  • Rukunin G:
  • Belgium
  • Egypt
  • Iran
  • New Zealand
  • Rukunin H:
  • Spain
  • Saudi Arabia
  • Uruguay
  • Cape Verde
  • Rukunin I:
  • France
  • Senegal
  • Norway
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Fifa rukunin 2
  • Rukunin J:
  • Argentina
  • Algeria
  • Austria
  • Jordan
  • Rukunin K:
  • Portugal
  • Uzbekistan
  • Colombia
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Fifa rukunin 1
  • Rukunin L:
  • England
  • Croatia
  • Panama
  • Ghana

Inda mai masaukin baki ƙasar Mexico zasu bude gasar tsakanisu da ƙasar Afirka ta Kudu, ranar 11 ga watan Yuni 2026, a Azteca Stadium – iconic.

Sauran Ƙasashen suke neman shigowa cikin gasar, wadda sai sun buga wasan cike gurbi su be kamar haka.

Italiya, Wales, Bosnia-Herzegovina, Arewacin Ireland

Ukraine, Poland, Albaniya, Sweden

Turkiyya, Slovakiya, Kosovo, Romaniya

Denmark, Czech Republic, Republic of Ireland, North Macedonia

DR Congo, Jamaica, New Caledonia
Iraqi, Bolivia, Suriname

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Next Post: ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe

Karin Labarai Masu Alaka

Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
Hawan Durba A Fadar Sarkin Zazzau Afrika
Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni
Hawan Sallah A Jihar Katsina Afrika
Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali Afrika
  • Isra’ila Ta Zantar Da Hukuncin Kisa Ga Masu Kai Hare Hare Labarai
  • An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja Afrika
  • Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin Yunwa Amurka
  • Iran: Za A Gudanar Da Jana’izar Khamenei Bayan Kwanaki Goma Na Muharram Afrika
  • Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur Labarai
  • Amurka Ta Janye Sojojinta Daga Gabas Ta Tsakiya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.