Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.
Published: December 5, 2025 at 11:09 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 6, 2025

A ranar Juma’a 5 ga watan Disamba 2025, ne aka raba jadawalin ƙasashen da za su fafata a gasar cin kofin ƙwallon ƙafar duniya FIFA WORLD CUP, 2026 wadda za’ayi a kasashen Amurka, Mexico, da Kanada.

Bikin raba jaddawalin ya gudana ne a birnin Washington na ƙasar Amurka.

Heidi Klum da Kevin Hart tare da Danny Ramirez suka jagoranci bikin.

Lokacin bikin FIFA ta karrma shugaban ƙasar Amurka Donald Trump da lambar yabo na Zaman lafiya.

Ƙasashe 48, da suka fito daga nahiya daban-daban dake fadin duniya ne zasu fafata a tsakaninsu ga yadda jadawalin ya kasance bisa jerin rukuni 12.

  • Rukunin A:
  • Mexico
  • Afirka ta Kudu
  • Koriya ta Kudu
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin D
  • Rukunin B:
  • Canada
  • Qatar
  • Switzerland
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin A
  • Rukunin C:
  • Brazil
  • Moroko
  • Scotland
  • Haiti
  • Rukunin D:
  • Amurka
  • Paraguay
  • Australia
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na
  • Uefa rukunin C
  • Rukunin E:
  • Germany
  • Ivory Coast
  • Ecuador
  • Curacao
  • Rukunin F:
  • Netherlands
  • Japan
  • Tunisia
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin B
  • Rukunin G:
  • Belgium
  • Egypt
  • Iran
  • New Zealand
  • Rukunin H:
  • Spain
  • Saudi Arabia
  • Uruguay
  • Cape Verde
  • Rukunin I:
  • France
  • Senegal
  • Norway
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Fifa rukunin 2
  • Rukunin J:
  • Argentina
  • Algeria
  • Austria
  • Jordan
  • Rukunin K:
  • Portugal
  • Uzbekistan
  • Colombia
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Fifa rukunin 1
  • Rukunin L:
  • England
  • Croatia
  • Panama
  • Ghana

Inda mai masaukin baki ƙasar Mexico zasu bude gasar tsakanisu da ƙasar Afirka ta Kudu, ranar 11 ga watan Yuni 2026, a Azteca Stadium – iconic.

Sauran Ƙasashen suke neman shigowa cikin gasar, wadda sai sun buga wasan cike gurbi su be kamar haka.

Italiya, Wales, Bosnia-Herzegovina, Arewacin Ireland

Ukraine, Poland, Albaniya, Sweden

Turkiyya, Slovakiya, Kosovo, Romaniya

Denmark, Czech Republic, Republic of Ireland, North Macedonia

DR Congo, Jamaica, New Caledonia
Iraqi, Bolivia, Suriname

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Next Post: ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe

Karin Labarai Masu Alaka

Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu Afrika
CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan Afirka Wasanni
Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar Labarai
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma Labarai
  • A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza Amurka
  • Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
  • Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA Najeriya
  • Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina Labarai
  • Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.