Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi
Published: December 17, 2025 at 9:25 PM | By: Bala Hassan

A Najeriya, ‘yan bindiga sun kama akalla mutane 13 a wani coci a jihar Kogi dake tsakiyar kasar, a lokacinda kasar take fuskanntar karin rashin tsaro a yankin, kamar yadda wani jami’in gwamnatiin jahar ya fada yau laraba.

Kwamishinan yada labarai na jahar, Kingsley Fanwo, yace ‘yan binidgan sun kai hari ne kan majami’ar da ake kira ECWA a wani kauye mai nisa da ake kira Ayetoro kiri, ranar Lahai, lamari da ya janyo musayar wuta tsakanin maharan da mafarauta da gwamnati ta dauke su aiki a zaman jami’an tsaro.

An kashe hudu daga cikin maharan, wasu mutane 10 kuma suka sami raunuka, inji Fanwo, ya kar da cewa jami’an tsaro suna bin sawun ‘yan binidgar da suke gudu.

Wannan harin shine na baya bayan nan, a jerin hare hare da ake sace mutane a tsakiyar kasar, lamari dake kara matsin lamba kan gwamnatin kasar daga shugaban Amurrka Donald Trump, wanda yayi barazanar daukar matakin soja, kan abunda ya kira cin zarafinn kiristoci a kasar.

Dalibai fiyeda da dari uku ne ciki harda ma’aikata 12 na wata makaratar Catholika ne ‘yan binidga suka sace ranar 21 ga watan Nuwamba a garin Papiri a tsakiyar kasar. Sa’o’I bayanda aka sace su, 50 daga cikin su sun tsere daga hanun ‘yan biidga, gwamnati ta kubutar da 100 daga bisani. Tun san nan, ba’a sake samu wani karn bayani game da su ba.

Kwamishinan yada labarai jahar Kogin Mr. Fanwo, yace jami’an tsaro suna bakin kokarin su su kubutar da wadanda ake garkuwa da su

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka
Next Post: Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai

Karin Labarai Masu Alaka

Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
“Hotuna” An Sako Daliban Makarantar St. Mary’s Su 100 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
  • Hadakar Gwamnatin Najeriya Da Amurka Ne Suka Kai Hari Sokoto Najeriya
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya Najeriya
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
  • Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
  • An Watse A Tattaunawar Tsakanin Rasha Da Ukraine Batare Da Cimma Matsaya Ba Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.