Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi
Published: December 17, 2025 at 9:25 PM | By: Bala Hassan

A Najeriya, ‘yan bindiga sun kama akalla mutane 13 a wani coci a jihar Kogi dake tsakiyar kasar, a lokacinda kasar take fuskanntar karin rashin tsaro a yankin, kamar yadda wani jami’in gwamnatiin jahar ya fada yau laraba.

Kwamishinan yada labarai na jahar, Kingsley Fanwo, yace ‘yan binidgan sun kai hari ne kan majami’ar da ake kira ECWA a wani kauye mai nisa da ake kira Ayetoro kiri, ranar Lahai, lamari da ya janyo musayar wuta tsakanin maharan da mafarauta da gwamnati ta dauke su aiki a zaman jami’an tsaro.

An kashe hudu daga cikin maharan, wasu mutane 10 kuma suka sami raunuka, inji Fanwo, ya kar da cewa jami’an tsaro suna bin sawun ‘yan binidgar da suke gudu.

Wannan harin shine na baya bayan nan, a jerin hare hare da ake sace mutane a tsakiyar kasar, lamari dake kara matsin lamba kan gwamnatin kasar daga shugaban Amurrka Donald Trump, wanda yayi barazanar daukar matakin soja, kan abunda ya kira cin zarafinn kiristoci a kasar.

Dalibai fiyeda da dari uku ne ciki harda ma’aikata 12 na wata makaratar Catholika ne ‘yan binidga suka sace ranar 21 ga watan Nuwamba a garin Papiri a tsakiyar kasar. Sa’o’I bayanda aka sace su, 50 daga cikin su sun tsere daga hanun ‘yan biidga, gwamnati ta kubutar da 100 daga bisani. Tun san nan, ba’a sake samu wani karn bayani game da su ba.

Kwamishinan yada labarai jahar Kogin Mr. Fanwo, yace jami’an tsaro suna bakin kokarin su su kubutar da wadanda ake garkuwa da su

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka
Next Post: Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Barau Jibril: Mu Ba ‘Yan Amshin Shata Bane A Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa Labarai
  • Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai
  • Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
  • EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya Afrika
  • Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
  • Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump Amurka
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.