Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda
Published: January 16, 2026 at 10:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 7 ne suka rasa rayukan su a rikicin da ya barke cikin dare a Uganda bayan gudanar da zaben da ke nuna alamun zarcewar shugaba Yoweri Museveni, a cewar ‘yan sanda ranar Jumu’a.

Sakamakon da hukumar zabe ta sanar ya nuna Museveni na da kashi 75 cikin dari na kuri’un da aka kada ranar Alhamis a Kashi 59 cikin 100 na mazabu, inda babban dan jam’iyyar adawa Bobi Wine kuma ke da kashi 21 cikin dari, sauran kuri’un kuma sun rarrabu tsakanin ‘yan takara 6.

Bayan da yakin neman zabe ya zo da ta tashin hankula a wajajen Taron ‘yan jam’iyyun adawa, da abin da Majalisar Dinkin Duniya ta kira danniya da barazana ga ‘yan adawa, an gudanar da zaben lami lafiya ranar Alhamis.

Amma kuma da daddare sai fada ya kaure a garin Butambala dake da nisan kilomita 55 daga kudu maso gabashin babban birnin kasar na Kampala.

Wani me magana da yawun ‘yan sanda ya ce masu goyon bayan jam’iyyun adawa da wani mamba na majalisa Muwanga Kivumbi ya tara sun far wa tashar ‘yan sandan da adduna, inda ya ce ‘yan sanda sun yi harbi ne don kare kan su, domin mutanen suna da yawa, kuma ya kara da cewa An kama mutane 25

Siyasa

Post navigation

Previous Post: Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar
Next Post: ‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki Afrika
Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC Siyasa
Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas Labarai
Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba Afrika
Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna Afrika
Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango Afrika
  • Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua Najeriya
  • Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa! Afrika
  • Hukumomin Tsaron Kenya Sunce ‘Yan Kasar Suna Fafata Yaki Da Dakarun Rasha A Ukraine Afrika
  • Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran Afrika
  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni Afrika
  • Jihar Ekiti Ta Aiwatar Da Dokar Haraji Najeriya
  • Ministan Kudin Botswana Yace Akwai Hasashen Cewa Tattalin Arzikin Kasar Zai Ragu Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.