Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Malawi tace a yau Alhamis a kalla mutane 13 ne suka rasa rayukan su bayan da aka shafe kwanaki 4 ana tafka ruwan sama da yayi sanadiyyar ambaliyar ruwa a fadin kasar.

Ma’aikatar kula da ayyukan agajin gaggawa da matsalolin ibtila’i tace ta samu rahotanni daga 16 cikin 36 na majalisun kasar. Zuwa yanzu ambaliyar ruwan ya shafi gidaje 9,598, an kuma kafa sansanoni a majalisu 6, yayain da ma’aikatar bada agaji ta fara raba kayan tallafi ka magidantan da abun ya shafa.

Kasar na neman taimako daga ‘yan kawancen ta na gida da na kasashen waje yayin da ake ci gaba nema tare da kubutar da mutanen da abun ya shafa.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki
Next Post: Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa

Karin Labarai Masu Alaka

Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa Labarai
Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran Sauran Duniya
Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai
An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya Labarai
Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi Afrika
  • Shugaban Rasha Yafara Ganawa Da Jakadun Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Ukraine Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto Labarai
  • Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama Afrika
  • Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
  • Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta Wasanni
  • Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a Sauran Duniya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.