Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok
Published: December 19, 2025 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 19, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok
Published: December 19, 2025 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-TokPublished: December 19, 2025 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin ByteDance na China, da yake mallakar Tik-Tok ya sanya hanu kan yarjejeniyr sayarda fiye da kashi 80 cikin dari na kadarorin Tik-Tok a Amurka zuwa ga masu zuba jari a Amurka dana ketare, domin kaucewa haramtawa kamfanin gudanarda ayyukansa a Amurka, kamar yadda shugaban kamfanin Shou Zi Chew ya shaidawa ma’aikatan kamfanin jiya Alhamis….

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok” »

Amurka

Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa
Published: December 19, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 19, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa
Published: December 19, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da AikinsaPublished: December 19, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin hakar ma’adinai na kasar Canada mai suna Barrick, a hukumance ya fara ci gaba da aikin hakar ma’adinai, kamar yadda wata kasida daga kamfanin, da kamfanin dillancin labarai ta Reuters ya bayyana. Kamar yadda bayani da daraktan ayyuka na kamfanin mai kula da shiyyar Afirka da gabas da ta tsakiya Sebastian Bock ya aika,…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa” »

Labarai

Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo
Published: December 19, 2025 at 12:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025

Posted on December 19, 2025December 19, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo
Published: December 19, 2025 at 12:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025
Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da KwazoPublished: December 19, 2025 at 12:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025

Tsirarun farar fata daga Afirka ta kudu da suke shirin zuwa Amurka a zaman ‘yan gudun hijira, cikin bayanan da za’a basu idan suka iso, zai hada da tarihin rayuwar shugaban Amurka na yanzu Donald Trump, domin yara ‘yan shekaru 8-12, wannan yana daga cikin shawarwari da aka bayar makon jiya a sakonnin email, da…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo” »

Amurka

Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan
Published: December 19, 2025 at 11:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 19, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan
Published: December 19, 2025 at 11:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A SudanPublished: December 19, 2025 at 11:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis, ofishin MDD mai kula da hakkin Bil’adama ya fitar da rahoto dake cewa an kashe fiye da farar hula 1000 lokacin da wata kungiyar mayakan wucin gadi a Sudan, da da karunta suka kwace iko a wani sansanin ‘yan gudun hijira a yankin Darfur cikin watan afrilun bana, kashi uku cikin wadanda aka…

Ci Gaba Da Karatu “Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan” »

Labarai

Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan Hukumomi
Published: December 19, 2025 at 5:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025

Posted on December 19, 2025December 19, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan Hukumomi
Published: December 19, 2025 at 5:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025
Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan HukumomiPublished: December 19, 2025 at 5:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025

Shugaban Najeriya Bola Tinubu a ranar Alhamis ya ƙara jaddada ƙudurin sa na kafa ’yan sandan jihohi, inda ya bayyana cewa ya ba wa Amurka da abokan hulɗan Turai tabbacin cewa zai aiwatar da tsarin ’yan sandan jihohi a Najeriya. Ya jaddada cewa dole ne a kafa ’yan sandan jihohi “ba tare da ja da…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan Hukumomi” »

Najeriya

Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno
Published: December 18, 2025 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno
Published: December 18, 2025 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A BornoPublished: December 18, 2025 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mayakan Boko Haram sun sace sabon mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli a jihar Borno dake arewacin Najeriya Wasu da ake zargin mambobin kungiyar Boko Haram ne sun sace sabon Mataimakin Shugaban Karamar Hukumar Biu da wasu kansiloli biyu, a kan hanyar Kamuya Buni Yadi, a Jihar Borno. Majiyoyi da ke kusa da iyalansu sun…

Ci Gaba Da Karatu “Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno” »

Tsaro

A Kowacce Rana Kasar China Tana Sayan Danyen Mai Ganga Dubu 600 Daga Kasar Venezuela
Published: December 18, 2025 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on A Kowacce Rana Kasar China Tana Sayan Danyen Mai Ganga Dubu 600 Daga Kasar Venezuela
Published: December 18, 2025 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
A Kowacce Rana Kasar China Tana Sayan Danyen Mai Ganga Dubu 600 Daga Kasar VenezuelaPublished: December 18, 2025 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar China ta ce tana adawa da matakin nuna fin karfi, bayan Amurka ta bada umurnin tare dukkan jiragen ruwan jigilar mai da aka kafa ma takunkumi wadanda ke kokarin zuwa ko fitowa daga kasar venezuela mai arzikin man fetur. China ita ce ta fi kowace kasa sayen danyen man kasar Venezuela, inda a wannan…

Ci Gaba Da Karatu “A Kowacce Rana Kasar China Tana Sayan Danyen Mai Ganga Dubu 600 Daga Kasar Venezuela” »

Amurka

Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku
Published: December 18, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku
Published: December 18, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A KurkukuPublished: December 18, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kotun soja a kasar Rasha ta yanke hukumcin daurin shekaru 22 a gidan kurkuku a kan wani dan kasar Belarus wanda hukumar tsaron cikin gida ta Rasha ta ce ya kai harin bam a kan wasu jiragen kasar biyu a yankin Siberiya, bisa umurnin hukumar leken asirin kasar Ukraine. Ofishin gabatar da kararraki ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku” »

Labarai

Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma
Published: December 18, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma
Published: December 18, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta YammaPublished: December 18, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Danyen man fetur dake fitowa daga Afirka ta Yamma yana yin kwantai a kasuwannin mai na duniya, yayin da dillalai suke neman masu sayen man da za a yi lodi daga 26 ga watan nan na Disamba har zuwa watan janairu. Dillalai da masana a wannan fannin sunce yawan danyen man fetur na Najeriya da…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma” »

Afrika

Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa
Published: December 18, 2025 at 7:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa
Published: December 18, 2025 at 7:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu AmurkawaPublished: December 18, 2025 at 7:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta yi tur da tsare wasu jami’an ta da kasar Afirka ta Kudu ta yi, wadanda aka ce su na aikin ba da tallafi ga turawan Afirka ta kudu jinsin Afrikaner. Wani jami’in hukumar kula da shige da ficen baki ta Amurka ya fadawa kamfanin dillancin labaran reuters cewa an tsare wasu jami’an hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 103 104 105 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru Afrika
  • Masu Ruwa da Tsaki akan Lamurran Siyasa sun Fara Maida Martani akan Matakin da Ministan Labaran Nigeria da wayar da kan Jama,a Idris Malagi na korar Daya Daga cikin Ma,aikatansa Saboda dalilai na Siyasa. da tsakiayar ranar Wannan larabace dai Mataimakin na Musamman akan yada Labarai ga Minista Malagi Malam Rani,u Ibrahim ya fitar da Wata sanarwar cewa Ministan ya Dakatar da Daya Daga cikin Ma,aikatansa Mai Suna Sa,idu Enagi Saboda ya fitar da Wani bayani a Kafar yada Labarai na sada zumunta dake Nuna Ministan ya shirya tsaf Domin takarar Gwamnan Jihar Neja a 2027. Malam Sa,idu Etsu Tsohon Dantakarar Shugaban cin Jam,iyyar APC a Nigeria Yace Matakin da Ministan ya Dauka yayi Dai dai Domin yanzu lokaci baiyi ba..ceu.. Shima Dattijon Siyasa a Jihar Neja Alh.Awaisu Giwa Kuta Yace Matakin da Ministan Labaran ya Dauka yayi Dai dai Domin yanzu Jihar Neja zaman Makoki Ake na fotinar Yan ta,adda ba wai Batun Neman Mukamin Siyasa ba..ceu .in.. To Sai jigon Jam,iyyar PDP Mai Adawa a Nigeria Hon.Yahaya Ability Yace Akwai kuskure Babba da Ministan ya tabka a dai dai Wannan Zamani na Siyasa duk da cewa Jihar Nejan na cikin Yanayi na masifar Yanbindiga..ceu..in .. Azaben Shekara ta 2023 Malagi ya kara yayi Takara Gwamnan Jihar Neja a jam,iyyar APC inda Gwamna Umar Bago ya kadashi a zaben fidda Gwani.
    Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa Najeriya
  • Isra’ila Zata Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran Afrika
  • Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
  • Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure Amurka
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa Amurka
  • Rundunar Hadinkan Saudiya Tayi Ikirarin Mayar Da Martani Ga ‘Yan Aware Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.