Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
Indonesia tace kudurin kafa rundunar kiyaye zaman lafiya a Gaza, zai bukaci sojoji dubu ashirin, hukumomi a Jakarta suna ganin kasar zata bada dakaru dubu takwas cikin wannan adadi, kamar yadda kakakin shugaban kasar Prabowo Subianto ya fada ranar talata. Sai dai kakakin yace ba’a bayyana sharudda tura sojojin da kuma bangaren da za su…
Ci Gaba Da Karatu “Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza” »

