Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu
Published: February 2, 2026 at 8:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 2, 2026

Posted on February 2, 2026February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu
Published: February 2, 2026 at 8:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 2, 2026
Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya RasuPublished: February 2, 2026 at 8:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 2, 2026

Allah ya yiwa babban malamin Musulunci kuma shehin darikar Tijjaniya Sheikh Usman Kusfa Zaria rasuwa bayan doguwar jinya ranar lahadi. Sheikh Usman Kusfa Zaria Wanda Yana cikin shehinan Tijjaniyya a Najeriya ya shahara wajen Kawo Sabbin ababe a Wajen karatuttukansa, harma ana mishi lakabi da Sheikh Rigi-rigi Attajazuli. Za’ayi sallar janaza bayan la’asar a garin…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe
Published: February 2, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe
Published: February 2, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A GombePublished: February 2, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata gobara da ta tashi a safiyar Asabar ta lalata shaguna, kwantainoni na gefen hanya, da wuraren cin abinci a New Mile 3 da ke kan hanyar Gombe Yola a jihar Gombe Najeriya. Gobarar, wadda ta tashi da misalin karfe 3 na asuba, ta bazu cikin sauri a yankin inda ake kasuwanci, inda ta ƙone…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe” »

Labarai, Najeriya

An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe
Published: February 1, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 1, 2026

Posted on February 1, 2026February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe
Published: February 1, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 1, 2026
An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar GombePublished: February 1, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 1, 2026

An Kaddamar da Kwamitin Gasar Kofin Haɗin Kan Masarautun Gargajiya na Gombe 2026 An kaddamar da Kwamitin Shirya Gasar Ƙwallon Ƙafa ta Haɗin Kan Masarautun Gargajiya na jihar Gombe dake arewa maso gabashin Najeriya, wadda aka fi sani da Kofin Haɗin Kan Sarkin Gombe 2026, a hukumance a birnin Gombe. An gudanar da bikin kaddamarwar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe” »

Labarai, Najeriya, Wasanni

Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan BindigaPublished: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Jami’ar tarayya ta Kashere da ke jihar Gombe sun karyata rahotannin kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ‘yan bindiga sun kai hari jami’ar, inda ta bayyana labarin a matsayin ƙarya. A cikin wata sanarwa da jami’ar yada labarai, Janet Ezekiel, ta sanya wa hannu, jami’ar ta ce babu wani hari da ya faru,…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga” »

Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe
Published: February 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe
Published: February 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A GombePublished: February 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Wakilai ta yi Allah-wadai da munanan hare-haren ’yan bindiga a Gombe, ta nemi a ɗauki matakin soji cikin gaggawa. Majalisar Wakilai ta amince da wani kudiri na gaggawa da ya shafi bukatun jama’a dangane da yawaitar hare-haren ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Akko ta jihar Gombe, waɗanda suka yi sanadin mutuwar akalla mutane shida,…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku
Published: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Posted on January 31, 2026January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku
Published: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026
Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara UkuPublished: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

A wani hari mafi tsanani cikin makon nin nan, da Isra’ila ta kai a Gaza a ranar Asabar, ya kashe mutane 27 ciki harda yara uku a farmakin data auna kan ofishin ‘Yan sanda, da gidaje da kuma akan tantuna, kamar yadda jami’n kiwon lafiya a yankin Falasdinu suka fada. Sojojin Isra’ila suka ce sun…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mayakan Sakai 67 A PakistanPublished: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Pakistan, akalla mayakan sakai 67 aka kashe Asabar, yayinda suke fafatawa da dakarun kasar, a wasu birane a fadin lardin Balochistan dake kudu maso yammacin kasar, kamar yadda wasu jami’an tsaro su hudu suka gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. An kashe ‘Yan sanda da wasu jami’an tsaro 10, da wasu farar hula su…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan” »

Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A KasarPublished: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Tunisia Kais Saied, ya kara tsawon amfani da dokar ta baci a kasar na tsawon wata 11 har zuwa 31 ga watan Disamba, kamar yadda mujallar wallafa dokoki da bayanan gwamnati ta nuna ranar Jumma’a. Gwamnatin kasar tana aiki ne karkashin dokar ta baci tun a 2015, bayan wani hari da aka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Published: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Published: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar MozambiquePublished: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Mozambique Daniel Chapo, yayi bikin bude kamfanin sarrafa ma’adinai da ake kira graphite da turanci, wanda zai rika samar da ma’adanai ton dubu metan a shekara, a wani wurin hakar ma’adinai na wani kamfanin kasar China. Anyi bikin ne ranar jumma’a yunkurin kasar na fadada hakar ma’adinai da ake amfani da su wajen…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique” »

Labarai, Sauran Duniya

Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar BornoPublished: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya akalla mutane 25 ne aka kashe sakamakon wani harin da ‘yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram suka kai kan wani gari, a arewa maso gabashin kasar kamar yadda ‘yan uwan wadanda harin ya rutsa da su suka fada. Wadanda suka halaka a harin leburori ne wadanda suka yi balaguro zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 69 70 71 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela Amurka
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
  • Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai
  • Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya Afrika
  • Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.