Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca
Published: December 18, 2025 at 9:05 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 18, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca
Published: December 18, 2025 at 9:05 AM | By: Bala Hassan
FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kacaPublished: December 18, 2025 at 9:05 AM | By: Bala Hassan

‘Amfani da ‘Yan Wasan Da Ba Su Cancanta Ba: FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca, Ta Sanar Da kwace mata Nasara a wasanni Uku Saboda Laifinsu  Hukumomin kwallon kafa na duniya sun ce a ranar Laraba, FIFA ta hukunta Malaysia da shan kaye a wasanni uku inda kowani wasan ya nuna an sha su 3-0…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca” »

Wasanni

Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan Afirka
Published: December 18, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 18, 2025 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan Afirka
Published: December 18, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan
Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan AfirkaPublished: December 18, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan

Wasannin Matasan Afirka karo na 4: Abijuwon Furuk Olalekan na Najeriya ya shiga zagaye na daf da karshe a bangaren dambe zamani, ajin masu nauyi Najeriya ta sake samun wani gagarumin ci gaba a Wasannin Matasan Afirka karo na 4, da kasar Angola ta karbi bakunci, yayin da dan damben ta na zamani mai nauyin…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan Afirka” »

Wasanni

‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba
Published: December 17, 2025 at 9:57 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Posted on December 17, 2025December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba
Published: December 17, 2025 at 9:57 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025
‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira BaPublished: December 17, 2025 at 9:57 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Yan tawayen M23 wadandan suke samu goyon bayan Rwanda basu janye daga garin Ulvira dake gabshin kasar Kwango ba, duk da alkwarin da suka yi a farkon makon cewa za su yi haka, mazauna garin suka fadawa kamfanin dllancin labarai na Reuters. Wani kakakin M23 Willy Ngoma, ya fadawa Reuter yau laraba cewa, “ A…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai
Published: December 17, 2025 at 9:41 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai
Published: December 17, 2025 at 9:41 PM | By: Bala Hassan
Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su BakwaiPublished: December 17, 2025 at 9:41 PM | By: Bala Hassan

Hukumomi a Afirka ta kudu sun fada yau laraba cewa jami’an kasar sun kama ‘yan kasar kenya su bakwai kuma zasu tusa keyar su domin suna aiki ba bisa ka’ida wajen cikewa Amurka takardun bakin haure ‘yan kasar wadanda suke da burin zuwa Amurka da zama. Jami’an shige da fice na Amukr biyu suna daga…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi
Published: December 17, 2025 at 9:25 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi
Published: December 17, 2025 at 9:25 PM | By: Bala Hassan
‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar KogiPublished: December 17, 2025 at 9:25 PM | By: Bala Hassan

A Najeriya, ‘yan bindiga sun kama akalla mutane 13 a wani coci a jihar Kogi dake tsakiyar kasar, a lokacinda kasar take fuskanntar karin rashin tsaro a yankin, kamar yadda wani jami’in gwamnatiin jahar ya fada yau laraba. Kwamishinan yada labarai na jahar, Kingsley Fanwo, yace ‘yan binidgan sun kai hari ne kan majami’ar da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka
Published: December 17, 2025 at 9:17 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Posted on December 17, 2025December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka
Published: December 17, 2025 at 9:17 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025
Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata DokaPublished: December 17, 2025 at 9:17 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Majaisar dattawan Amurka yau laraba ta amince da wani gagarumin dokar kudi na samada dala bilyan 901 da ya kunshi manufofin aikin ma’aikatar tsaron Ammurka ta Pentagon. Yanzu za’a aike da dokar zuwa fadar White House, wacce tace shugaba Donald Trump zai sanya hanu akai. Dokar kasafin kudi na badin, an sami daidaito akai tsakanin…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka” »

Amurka

Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya
Published: December 17, 2025 at 9:04 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Posted on December 17, 2025December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya
Published: December 17, 2025 at 9:04 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025
Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi DayaPublished: December 17, 2025 at 9:04 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Farashin danyen mai ya farfado da fiye da kashi daya cikin dari a yau laraba, bayanda shugaban Amurka Donald Trump, ya bada umarnin hana jiragen dakon mai da aka azawa takunkumi shiga ko fita daga Venezuela, al’amarii da ya kara jefa zaman dar dar ta fuskar siyasa a duniya, kuma ya rage fargabar da ake…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya” »

Sauran Duniya

Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai
Published: December 17, 2025 at 8:53 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai
Published: December 17, 2025 at 8:53 PM | By: Bala Hassan
Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa SosaiPublished: December 17, 2025 at 8:53 PM | By: Bala Hassan

A Ingila hauhawar farashi a kasar yayi kasa sosai, fiye da yadda masu fashin baki suke hasashe a watan jiya. Yanzu ya nuna hauhawar farashiin akan maki 3.2 wanda shine mafi karanci da aka gani tun watan Maris, daga kashi 3.6, kamar yadda alkaluma suka nuna a yau laraba. Wadda ya kara karfafa guiwar kasuwanin…

Ci Gaba Da Karatu “Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai” »

Labarai

SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne
Published: December 17, 2025 at 7:21 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne
Published: December 17, 2025 at 7:21 PM | By: Bala Hassan
SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara NePublished: December 17, 2025 at 7:21 PM | By: Bala Hassan

An kama wani Mutum da ake zargi ɗan damfara ne da yake zaluntar masu jinya a Asibiti ATBUTH Bauchi  Wata takarda da aka rabawa manema labarai ya tabbatar da cewa sashen SERVICOM na Asibitin Koyarwa na Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa da ke tarayyar Najeriya a jihar Bauchi, ya danke wani mani Mutum da ake zargin…

Ci Gaba Da Karatu “SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne” »

Labarai

Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa
Published: December 17, 2025 at 3:29 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Posted on December 17, 2025December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa
Published: December 17, 2025 at 3:29 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025
Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasaPublished: December 17, 2025 at 3:29 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Tsohon kyaftin ɗin Super Eagles Ahmed Musa ya sanar da yin ritaya daga ƙwallon ƙafa ta ƙasa da ƙasa, wanda hakan ya kawo ƙarshen shekaru 15 da ya shafe yana wasa wa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Najeriya. Musa ya sanar da hakan ne a ranar Laraba ta shafin X ɗinsa a hukuma, yana mai bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 6 7 8 … 13 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
  • Ansamu Girgizar Kasa A Kasar Taiwan Labarai
  • Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu Afrika
  • An Gargaɗi Mazauna Maiduguri Su Guji Yaɗa Labaran Ƙarya Afrika
  • Boko Haram Ta Kai Hari Maiduguri Cikin Dare Afrika
  • Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
  • Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha Amurka
  • Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.