Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran
Shugaban Amurka Donald Trump ya dage kai hare-hare cibiyar wutar lantarki ta Iran. Trump yace jakadun sa biyu sun tattauna da wani jagora na Iran da ake ganin girman sa. Ya kara da cewa akwai dama sosai ta cimma yarjejeniya. Iran kuma a nata bangaren ta musanta cewa an gudanar da wata tattaunawa. Farashin man…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran” »

