‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina
‘Yan sanda a Najeriya sun yi nasarar hallaka ‘yan ta’adda 45 a kauyen Dan Musa dake jihar Katsina, a cewar wani jawabi daga gwamnatin jihar ranar Asabar. Tashin hankalin ya biyo bayan wani Hari da ‘yan bindiga daga jihar Zamfara suka kai kauyen Alhazawa dake garin Musawa ranar 5 ga wannan Watan, suka yi kokarin…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina” »

