Kungiyar ECOWAS Ta Koka Game Da Yawan Juyin Mulki A Kasashen Afirka
Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ko CDEAO, ta bayyana rashi yardarta da shirin mayar da mulki hannun farar hula da shugabannin mulkin soja na Guinea-Bissau, suka bayyana, tana mai bukatar da a gaggauta maido da aiki da tsarin mulki. Shugabannin ECOWAS, sun yi barazanar saka takunkumi na musamman a kan duk…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ECOWAS Ta Koka Game Da Yawan Juyin Mulki A Kasashen Afirka” »

