Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar Rasha
Published: January 2, 2026 at 2:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar Rasha
Published: January 2, 2026 at 2:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar RashaPublished: January 2, 2026 at 2:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Laraba ‘yan sandan kasar Finland suka kwace wani jirgin ruwa da ya taso daga Rasha, bisa zargin lalata wayoyin lantarki na tarho a karkashin ruwa, da suka taso daga Helsinki zuwa Estonia suka ratsa gulbin na Finland, gurin da a shekarun baya ya gamu da irin wannan barna. Jirgin da aka kwace me suna…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar Rasha” »

Afrika

Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu
Published: January 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu
Published: January 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta KuduPublished: January 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar lahadi idan Allah ya kai mu shugaban China Xi Jinpin, zai karbi bakuncin takwaran aikin sa na Korea ta kudu Lee Jae Myung, wanda zai kai ziyarar aiki, matakin da yake nuna kokarin hukumomi a Beijing na karfafa dangantaka da Korea ta kudu, yayinda dangantakar ta da Japan yayi tsami kan makomar Taiwan. Ziyarar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu” »

Afrika, Labarai

Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna
Published: January 2, 2026 at 12:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Posted on January 2, 2026January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna
Published: January 2, 2026 at 12:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026
Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar JunaPublished: January 2, 2026 at 12:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Rasha da Ukraine suna zargin juna da auna hare hare kan farar hula a ranar farko ta sabuwar shekara, inda Rasha tayi zargin Ukraine ta kai mummunar hari akan wai O’tel a yankin kudancin kasar data mamaye, yayin da hukumomi a Kyivi suke zargin Rasha ta auna hare hare kan tashoshin makamashin wutan lantarki. Rahotannin…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna” »

Afrika, Labarai

Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya Tashi
Published: January 2, 2026 at 12:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya Tashi
Published: January 2, 2026 at 12:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya TashiPublished: January 2, 2026 at 12:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Afirka ta kudu darajar kudin kasar da ake kira Rand ya tashi da kamar kashi 13 ckin dari a bara idan aka kwatanta da dalar Amurka, wanda ya nuna karin da darajar kudin kasar ya samu cikin shekaru 16 kan dalar Amurka, a dai dai lokacin da darajar kudin Amurka yake faduwa. Ana alakanta…

Ci Gaba Da Karatu “Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya Tashi” »

Afrika

Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai
Published: January 1, 2026 at 11:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Posted on January 1, 2026January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai
Published: January 1, 2026 at 11:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026
Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanaiPublished: January 1, 2026 at 11:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Jamhuriyar Demokradiyar Congo zata bari a ci gaba da fitar da ma’adanin cobalt a iya adadin da aka kayyade na watanni uku na karshen shekarar 2025, har zuwa karshen watan Maris na sabuwar shekara, a cewar hukumar lura da hakar ma’adanai ta kasar, lokacin da aka ja da shirye-shiryen sabon tsarin raba adadin ma’adanen. Congo…

Ci Gaba Da Karatu “Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai” »

Afrika

Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen
Published: December 31, 2025 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 31, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen
Published: December 31, 2025 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga KasashenPublished: December 31, 2025 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Mali da Burkina Faso sun ba da sanarwa da maraicen talatar nan cewa zasu haramtawa Amurkawa shiga cikin kasashensu, domin maida martani ga matakin da shugaba Donald Trump ya dauka na haramtawa ‘yan kasashen biyu shiga kasar Amurka. Wannan matakin da ministocin harkokin wajen kasashen biyu suka bayar da sanarwarsa a lokuta daban daban,…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen” »

Afrika

Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS
Published: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS
Published: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISISPublished: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan sanda kasar Turkiya tare da ‘yan kungiyar ta’addancin ISIS sun rasa rayukan su a wani artabu da aka yi da bindigogi a arewa maso yammacin Turkiya ranar Litinin, a cewar ministan harkokin cikin gida na kasar. Wannan ya biyo bayan tsare mutane 100 da ake zargin ‘yan kungiyar na ISIS ne, da suke…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS” »

Afrika

Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa
Published: December 26, 2025 at 10:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 26, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa
Published: December 26, 2025 at 10:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa VisaPublished: December 26, 2025 at 10:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jamhuriyar Nijar ta sanar da ɗaukar matakin ramuwar gayya ta haramta bai wa ’yan ƙasar Amurka biza gaba ɗaya, tare da hana shigowar ’yan ƙasar Amurka ƙasar Nijar na dindindin. Wannan mataki na diflomasiyya mai ƙarfi ne, wanda ke da manyan tasiri ga dangantakar yankin da kuma hulɗar ƙasa da ƙasa. Hakan ya biyo bayan…

Ci Gaba Da Karatu “Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa” »

Afrika, Amurka

Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya
Published: December 25, 2025 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya
Published: December 25, 2025 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A TanzaniyaPublished: December 25, 2025 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya fadi a kan dutsen Kilimanjaro na kasar Tanzaniya ya kashe mutane 5 Hukumar kula da gandun daji ta kasar ta ce wadanda suka mutu sun hada da dan jagora daya da wani likita, dukkansu ‘yan kasar ta Tanzaniya, sai kuma matukin jirgin dan kasar Zimbabwe da wasu mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya” »

Afrika, Labarai

Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban ƘasaPublished: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Nasry Asfura, dan takarar shugaban kasa a jam’iyya mai ra’ayin mazan Jiya, a kasar Honduras wanda shugaban Amurka Donald Trump ke marawa baya, ya lashe zabe, kamar yadda hukumar zabe ta sanar ranar Laraba, fiye da mako uku bayan gudanar da zaben ranar 30 ga watan Nuwamba, wanda ya samu tsaiko, matsalolin na’ura da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa” »

Afrika, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 47 48 49 … 53 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai Labarai
  • Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe  Afrika
  • Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe Labarai
  • Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar Afrika
  • Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari Najeriya
  • Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas Afrika
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.