Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce ruwan sama me karfi da ambaliyar ruwa ya yi sanadiyar rayukan mutane fiye da dari a kasashen Afirka ta Kudu, Mozambique, da Zimbabwe a makonnin nan, kuma sun yi gargadin sake samun mummunan yanayi a fadin yankin na kudancin Afirka. Jiragen sojoji masu saukar ungulu sun kubutar da…
Ci Gaba Da Karatu “Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu” »

