Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Published: January 17, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Posted on January 17, 2026January 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Published: January 17, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026
Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta KuduPublished: January 17, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce ruwan sama me karfi da ambaliyar ruwa ya yi sanadiyar rayukan mutane fiye da dari a kasashen Afirka ta Kudu, Mozambique, da Zimbabwe a makonnin nan, kuma sun yi gargadin sake samun mummunan yanayi a fadin yankin na kudancin Afirka. Jiragen sojoji masu saukar ungulu sun kubutar da…

Ci Gaba Da Karatu “Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu” »

Afrika

Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai
Published: January 15, 2026 at 9:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai
Published: January 15, 2026 at 9:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanaiPublished: January 15, 2026 at 9:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ghana zata yi watsi da duk wata yarjejeniyr da kasar ta kulla kan hakar ma’adinai ta kuma ninka harajin da take karba a wannan fanni, wani gagarumin garambawul da hukumar kula da hakar zinari ko Gold da turanci, wacce itace akan gaba wajen hako wannan ma’adanai a duk fadin Afirka kasar ta dauki wadannan matakan…

Ci Gaba Da Karatu “Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai” »

Afrika

Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan
Published: January 15, 2026 at 2:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan
Published: January 15, 2026 at 2:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zaman Lafiya Yafara Dawowa A SudanPublished: January 15, 2026 at 2:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da aka kusa cika shekaru uku cif da barkewar yaki a kasar Sudan, an ci gaba da kokarin kawo zaman lafiya ranar laraba a birnin al-Qahira, inda Masar da Majalisar Dinkin Duniya suka yi kira ga sassan dake yakar juna da su yarda da tsagaita wuta na jinkai a fadin kasar. Ministan harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan” »

Afrika

Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon MaiPublished: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Hukumomin jamhuriyar Nijar sun soke lasisin wasu kamfanonin dakon man fetur da lasisin tukin wasu drebobin irin wadanan motoci sakamakon zarginsu da kin amsa kira a watan oktoban 2025 lokacin da gwamnatin kasar ta aike da tallafin man fetur zuwa Mali bayan da ‘yan ta’adda suka bullo da dubarar datse hanyoyi tare da kona motocin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai” »

Afrika

Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai
Published: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai
Published: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan MusulmaiPublished: January 13, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Gambia ta gayawa alkalai a babbar kotun duniya ta MDD cewa Myanmar ta yunkurin gamawa da musulmi ‘yan Rohingya marasa rinjaye, kuma ta jefa rayuwarsu cikin ukuba, a wata babbar shari’a inda ta zargi kasar da kisan kare dangi. Wannan itace shari’a ta farko kan kisan kiyashi da babbar kotun zata saurara a fiye da…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai” »

Afrika

Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi
Published: January 12, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi
Published: January 12, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin JirgiPublished: January 12, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin safarar jiragen saman Ethiopian Airlines ya fara gagarumin aikin ginin wani sabon filin sauka da tashin jiragen saman da za a kashe zunzurutun kudi har dala biliyan 12 da rabi wajen kera shi, wanda kuma jami’ai suka ce zai zamo filin jirgin sama mafi girma a nahiyar Afirka idan aka kammala shi a shekarar…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi” »

Afrika

Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka
Published: January 11, 2026 at 1:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 12, 2026

Posted on January 11, 2026January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka
Published: January 11, 2026 at 1:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 12, 2026
Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A AfirkaPublished: January 11, 2026 at 1:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 12, 2026

Firaministan Ethiopia, Abiy Ahmed, ya ce ƙasar ta fara gina abin da zai zama filin jirgin sama mafi girma a nahiyar Afirka. A wani sakon da ya fitar a kafafen sada zumunta ranar Asabar, firaministan ya ce filin jirgin saman, mai suna Bishoftu International Airport (BIA), za a gina shi a garin Bishoftu a Ethiopia…

Ci Gaba Da Karatu “Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka” »

Afrika, Labarai

An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 8, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun cafke tsofon ministan ilimi mai zurfi PhD Mamadou Djibo sakamakon zargin yi wa wata daliba fyade. Tuni a ka wuce da shi gidan yari a ci gaba da binciken wannan al’amari da ta farfado da mahawwara game da cin zarafi mata a makarantu. Wakilin GTA Hausa Amurka ke Magana Souley…

Ci Gaba Da Karatu “An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.” »

Afrika

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana
Published: January 8, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana
Published: January 8, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar GhanaPublished: January 8, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dama dai tun a watan Junairun shekarar da ta gabata ne tsohon ministan kuɗaɗen Ghana, Ken Ofori-Atta ya tsere daga Accra zuwa Amurka da sunan neman lafiya. Tsohon ministan wanda gwamnatin Accra ta zarge shi da badaƙalar maƙudan kuɗaɗe, har ma ta ce ya tsere daga ƙasar ne saboda gudun fuskantar shari’a, ya nemi tsawaita…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana” »

Afrika, Amurka

Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi
Published: January 3, 2026 at 9:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi
Published: January 3, 2026 at 9:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta BashiPublished: January 3, 2026 at 9:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin kudi a Habasha tace kasar ta cimma kwarya-kwaryar yarjejeniya da masu binta bashi na dala bilyan daya a shekarar 2024, mataki da yake da muhimmanci wajen sake fasalin bashin dake kanta. Duk da haka akwai bukatar Habasha ta amince da sharuddan bashin da za’a sabunta, kan rancen da ta kasa biya, a shawarwari…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi” »

Afrika, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 46 47 48 … 53 Next

Sabbin Labarai

  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Kasar Najeriya Ya Gabatar Da Kudi Fiye Da Naira Triliyan 58 A Matsayin Kasafin 2026 Najeriya
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Amurka Zata Bawa Ukraine Tsaro Na Musamman Amurka
  • Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025 Labarai
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya Afrika
  • An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
  • Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki Labarai
  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.