UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
Hukumar asusun yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta miƙa gudunmawar babura guda 45 ga gwamnatin jihar Bauchi. Wannan mataki na nufin Karfafa ayyukan kiwon lafiya, musamman a yankunan karkara da ke da wahalar isa gare su. Wadannan babura za su zama silar sauƙaƙa ayyukan jami’an lafiya ta hanyoyin Isar da Rigakafi tabbatar da cewa…
Ci Gaba Da Karatu “UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura” »

