Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
Published: April 23, 2026 at 2:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
Published: April 23, 2026 at 2:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516Published: April 23, 2026 at 2:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu na neman amincewar majalisa don karɓo rancen Dala miliyan 516 Shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci majalisar dattawa ta amince masa ya ciyo bashin dala miliyan ɗari biyar da sha shida, da dubu ɗari uku da talatin da uku, da dala saba’in, (516,333,070) domin tallafa aikin babbar hanyar Sokoto zuwa Badagry. Bukatar, wadda…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
Published: April 23, 2026 at 9:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
Published: April 23, 2026 at 9:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun ZabePublished: April 23, 2026 at 9:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ra’ayin Wani goggen Dan siyasa Ferfesa Rufa’i Ahmed Alkali a Najeriya Yayin da ake tunkarar zaɓen gama-gari na shekarar 2027, ana ta tattaunawa kan inda babbar barazanar siyasa za ta fito ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu. Wasu na ganin haɗaɗɗiyar adawa ce za ta zama ƙalubale. Amma wani nazari ya nuna cewa matsalar na…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
Published: April 23, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
Published: April 23, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a KukaretaPublished: April 23, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

​Rundunar sojin hadin gwiwa ta Operation Hadin Kai (OPHK) da ke lura da shiyya ta biyu a Najeriya ta yi nasarar fatattakar wani gagarumin hari da ’yan ta’adda suka kai yankin Kukareta a daren Laraba wayewar Alhamis. ​Harin, wanda aka fara shi jim kadan bayan tsakar dare zuwa misalin karfe 3:00 na asuba, ya gamu…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa SaudiyyaPublished: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aikin Hajjin 2026: Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya ​Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Najeriya (NAHCON) ta kammala shirin tura tawagar jami’anta na musamman zuwa ƙasa mai tsarki a ranar 27 ga watan Afrilu, domin yin kwasan-kwasai da kuma samar da dukkan abubuwan da suka kamata kafin fara jigilar maniyyata….

Ci Gaba Da Karatu “Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
Published: April 22, 2026 at 8:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
Published: April 22, 2026 at 8:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan NajeriyaPublished: April 22, 2026 at 8:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kudi naira biliyan 17 domin gudanar da wani babban shiri na samar da ci gaba a matakin mazabu (Wards) da ke faɗin ƙasar nan. ​Wannan tallafi, wanda aka yi wa laƙabi da “Community-Based National Social Action Fund”, an kafa shi ne domin taba rayuwar talakawa kai-tsaye…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i, Siyasa

Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
Published: April 22, 2026 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
Published: April 22, 2026 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta ArewaPublished: April 22, 2026 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

​Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Ibrahim Jibrin, ya ƙara faɗaɗa gagarumin shirinsa na tallafa wa al’umma, inda ya raba motoci 47 da kuma babura guda 282 ga mazaɓarsa ta Kano ta Arewa. ​Wannan tallafi, wanda aka raba wa rukunonin mutane daban-daban a birnin Kano ranar Laraba, na zuwa ne a matsayin wani ɓangare na…

Ci Gaba Da Karatu “Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
Published: April 22, 2026 at 5:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
Published: April 22, 2026 at 5:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A KotuPublished: April 22, 2026 at 5:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Filato ta gurfanar da mutane biyar a gaban kotu da take zargi da kai hari da kisan mutane fiye da talatin a Anguwar Rukuba dake karamar hukumar Jos ta Arewa. A ranar Jumma’ar da ta gabata ne gwamnatin jihar Filato ta shigar da karar wassu mutane biyar a gaban kotu, wanda jami’an tsaro…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci
Published: April 22, 2026 at 2:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci
Published: April 22, 2026 at 2:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da MotociPublished: April 22, 2026 at 2:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A wani gagarumin mataki na zamanantar da aikin dan sanda da rage radadin tsadar man fetur, Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta mika wa Rundunar ’Yan Sandan Najeriya (NPF) wasu manyan motocin bas guda uku masu amfani da iskar gas (CNG). Wannan tallafi, wanda ya fito ne ta hannun Asusun Tallafawa ’Yan Sanda (NPF-TF) da kuma Kwamitin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
Published: April 22, 2026 at 8:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
Published: April 22, 2026 at 8:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin MataimakiPublished: April 22, 2026 at 8:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan Kano a Najeriya, Abba Kabir Yusuf ya miƙa sunan Murtala Sule Garo gaban majalisar dokokin jihar domin ta amince ya zama mataimakinsa. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata sanarwa da mai magana da yawunsa Mustapha Muhammad ya aike wa manema labarai ranar Talata. Gwamnan ya ce yana so Garo ya maye gurbin Abdulsalam…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
Published: April 21, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
Published: April 21, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Samu Bullar Cutar COVID 19 A NajeriyaPublished: April 21, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An samu sabon bullar cutar COVID-19 a Najeriya. A cewar Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN), an samu wannan lamari ne a jihar Cross River. Yayin da yake magana a wani taron manema labarai a birnin Calabar ranar Talata, Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana cewa lamarin ya shafi wani ɗan ƙasar…

Ci Gaba Da Karatu “An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 9 10 11 … 55 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • An Yanke Hukuncin Kisa Ga Hasina Tsohuwar Firaiy-Ministan Bangladash Labarai
  • Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142 Labarai
  • Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin Najeriya
  • FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca Wasanni
  • Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina Afrika
  • Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum Tsaro
  • Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.