Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Kasar Iran ta ce a yau Litinin jakadan ta a kasar Lebanon zai ci gaba da zama a ofishin sa a Beirut, inda tayi watsi da umarnin da ma’aikatar kasashen waje ta Lebanon ta bayar na ya fice daga kasar bata bukatar sa. Yakin da ake tafkawa tsakanin kungiyar Hezbolla na Lebanon da Isra’ila ya…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut” »

