Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
Al’ummar yankin Mushere dake karamar hukumar Bokkos a jihar Filato sun bukaci gwamnatin jihar da tabi matakan da dokar kasa da ta ayyana, waje dawo musu da babban hakiminsu da ta Sauke daga sarauta. Kimanin makonni biyu da suka gabata ne gwamnatin jihar Filato ta tumbuke babban hakimin yankin Mushere a karamar hukumar Bakkos a…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere” »

