Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar DimokraɗiyyaPublished: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo yayi gargadin cewa akwai kasadar tsarin mulkin demokuradiyya yana kan rushewa a koma mulkin kama kariya, hakan yana kunshe ne a cikin wasikar da fadar Vatican ta fitar a ranar talata, kwana biyu bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika a shafin sada zumunta. Papa Roma Leo, ba…

Ci Gaba Da Karatu “Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin JilliPublished: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karin haske kan harin nan da jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Kasa (NAF) suka kai a yankin Jilli na Karamar Hukumar Gubio, Jihar Borno, ranar 11 ga Afrilu, 2026. Gwamnati ta bayyana cewa harin ba na kan-mai-uwa da wabi ba ne; an kai shi ne kai-tsaye kan maboyar ’yan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Published: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Published: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El RufaiPublished: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar Kotun Tarayya ta bayar da belin Nasir El-Rufai akan wassu sharudda. El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna yana tsare ne a hannun Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuka ta kasa (ICPC). An Bada Belin El Rufai akan Naira Miliyan 200 tare kuma da hanashi hira da ‘yan jarida “An bayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin
Published: April 14, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin
Published: April 14, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar BeninPublished: April 14, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan hamayya daya a zaben shugabn kasar Benin, Paul Hunkpe ya amince ya sha kaye inda ministan kudi Romuald Wadagni ya saami nasara, kamar yadda tashar talabijn ta kasar ta bada sanarwa a jiya Litinin. Dan shekaru 49 da haifuwa, tsohon babban ma’aikacin kamfanin Deloitte, Wadagni shine mutuminda shugaba mai barin gado ya zaba, kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin DimokraɗiyyaPublished: April 14, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutuminda ya lashe zaben a Hungary, Peter Magyar, yayi alkawari jiya Litinin cewa, zai sake dawo da tsarin demokuradiyya, da kuma ganin kungiyar tarayyar turai ta saki kudade da suka kamata ace kasar taci gajiyar su, bayan gagarumar nasarar da jam’iyyar sa ta samu kan shugaba mai barin gado wanda dan lelen ‘yan tafiyar MAGA…

Ci Gaba Da Karatu “Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake YakePublished: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo, ya fadawa kamfanin dilancin labarai na Reuters cewa zai ci gaba da suka kan dukkan wani matakin yaki, bayanda shugaba Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika mai mabiya bilyan daya da milyan dari hudu a fadin duniya. A kalamai da yayi cikin jirginsa kan hanyar sa ta zuwa birnin Algiers, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz TakunkumiPublished: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce a jiya Lahadi rundunar ruwan Amurka za ta fara kakabawa mashigar ruwa ta Hormuz takunkumi, lamarin da ke ƙara tsananta rikicin bayan tattaunawa mai tsawo da Iran ta kasa haifar da yarjejeniya don kawo ƙarshen yaƙin, tare da jefa yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu cikin haɗari. Rundunar Tsakiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Tsaro

Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin NajeriyaPublished: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana fargabar mutuwar aƙalla mutane 200 bayan jiragen yaƙin sojin Najeriya sun kai hari a wata kasuwar ƙauye yayin da suke bin mayaƙan ƙungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi a arewa maso gabashin ƙasar a daren Asabar, kamar yadda wani kansila na yankin da mazauna wurin suka bayyana a jiya Lahadi. Rundunar Sojin Sama ta Najeriya, yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar IranPublished: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron yace ya zanta da shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian, ya kuma jaddada masa muhimmancin lafa rikici yayin tattaunawar tsagaita wuta a Pakistan. Ba tabbacin ci gaba a tattaunawar sulhu A cikin mabanbantan rahotanni da kafafen yada labarai daga jami’ain a Amurka da Iran, ya nuna cewa kasashen biyu basuyi kusa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar PakistanPublished: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu tattaunawar sulhu daga Amurka da Iran sun gudanar da tattaunawa mafi muhimmanci a Pakistan domin yunkurin kawo Karshen yakin da suke tafkawa tsakanin su.Wannan itace tattaunawa mafi muhimmanci da aka taba yi tsakanin kasashen biyu tun bayan juyin juya hali na addini a Iran a shekarar 1979. Ana ci gaba da tattaunawar duk da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 11 12 13 … 55 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa Afrika
  • Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu Afrika
  • CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
  • Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya Najeriya
  • Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika
  • Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.