Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar Neja
Daga Zainab Babaji a Jos Najeriya Dakarun rundunar wanzar da zaman lafiya ta Operation ENDURING PEACE’ sun yi nasarar cafke wassu batagari shida da ke safarar makamai da take zargin suna kai wa ‘yan ta’adda ne. Jami’an dake aiki a kauyen Samaru da ke gundumar Zonkwa a karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna, sun…
Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar Neja” »

