Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba
Shugaban Amurka Donald Trump a takaice ya bayyana batunsa na yiwuwar kai hari kan Iran a jawabinsa na majalisar dokokin kasar ranar Talata, yana mai cewa ba zai bari babban mai daukar nauyin ta’addanci a duniya ya mallaki makamin nukiliya ba. Duk kuwa da cewar ya jibge wata gagarumar rundunar soji a yankin Gabas ta…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba” »

