Nada Jakadu Da Tinubu Yayi Sako Ne Ga ‘Yan-Arewa
Dr. Usman Isiyaku, mai sharhi akan al’ammuran yau da kullum, shugabanci na gari, ya ayyana wasu kadan daga cikin tsare-tsaren na gwamnatin Tinubu, a kan al’ammurra da suka shafi jagorancin Najeriya. Inda yake cewa “Bisa ga al’adar gwamnatin Bola Ahmad Tinubu, ba wani abun mamaki bane ko sabon abu, don ya nada Yarbawa, a mafi…
Ci Gaba Da Karatu “Nada Jakadu Da Tinubu Yayi Sako Ne Ga ‘Yan-Arewa” »

