An Samu Nasarar Karbo Karin Yara 130 Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Gwamnatin Jihar Neja Najeriya ta karbi sauran yara 130 da aka samu nasarar akarbowa bayan da wasu yanbindiga suka yi garkuwa dasu daga makarantar St. Mary dake garin Papiri a yankin karamar Hukumar Agwara. Duk da yake dai kamar abaya babu wani karin haske akan yadda aka karbo wadan nan yara da aka sace, tun…
Ci Gaba Da Karatu “An Samu Nasarar Karbo Karin Yara 130 Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda” »

