NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi
Hukumar Kula da Ci Gaban Arewa maso Gabas (NEDC) a tarayyar Najeriya ta nuna matukar tausayawa tare da bayar da cikakken goyon baya ga ‘yan jarida da suka samu raunuka a hatsarin mota yayin da suke bayar da rahoto kan kaddamar da ayyukanta a Jihar Bauchi a ranar Juma’a. Lamarin ya faru ne lokacin da…

