Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
Published: April 29, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
Published: April 29, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A FilatoPublished: April 29, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A wani mataki na fitar da jihar Filato dake Najeriya daga kangin tashe-tashen hankula da suka ƙi ci suka ƙi cinyewa, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugabannin jihar, inda ya ba su umarnin komawa gida su fuskanci juna da zuciya ɗaya domin samar da dawwamamen zaman lafiya. Haka zalika, Gwamnatin Tarayya ta amince…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
Published: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Posted on April 29, 2026April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
Published: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026
Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David MarkPublished: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Kotun Tarayya ta hana INEC amincewa da tarukan jam’iyyar ADC da kwamitin Mark ya shirya Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a Najeriya ta umarci Hukumar Zabe ta  (INEC) a kasar da kada ta amince ko ta shiga cikin duk wani taron zaɓen shugabannin jihohi (state congresses) da kwamitocin da shugabancin rikon ƙwarya na…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Posted on April 28, 2026April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026
NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON), ta ce a ranar 3 ga watan Mayun shekarar 2026 ne za a fara jigilar maniyyata daga Najeriya zuwa Kasar Saudiyya, domin gudanar da ibadar aikin Hajjin bana. NAHCON ta sanar da hakan ne ta cikin wata sanarwa da Mataimakiyar Daraktan Yaɗa Labarai, Fatima Sanda Usara, ta…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
Published: April 27, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
Published: April 27, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa SaudiyaPublished: April 27, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta jinjina wa Masarautar Saudiyya bisa samar da gurbin karatu na kyauta ga daliban Najeriya su 50 domin karantar fannin man fetur da ma’adanan kasa. Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Al’umma, Mohammed Idris, ne ya bayyana hakan yayin da ya karbi bakuncin Jakadan Saudiyya a Najeriya, Yousef Bin Mohammed Al-Balawi,…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
Published: April 23, 2026 at 6:18 PM | By: Bala Hassan

Posted on April 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
Published: April 23, 2026 at 6:18 PM | By: Bala Hassan
Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.Published: April 23, 2026 at 6:18 PM | By: Bala Hassan

Peter Obi, da Gwamnan Bauchi zasu hada kai don nemo hanyoyin da za’a warware matsalolin Nijeriya kafin zaben 2027 Daga Ahmad Muhammad,Bauchi Tsohon Gwamnan Jihar Anambra Kuma tsohon dan Takarar Shugaban ƙasa a Jam’iyyar Labour Party Chief Peter Obi ya gayyaci Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Abdulqadir Mohammed Kan yazo su hada kai suyi aikin….

Ci Gaba Da Karatu “Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa SaudiyyaPublished: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aikin Hajjin 2026: Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya ​Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Najeriya (NAHCON) ta kammala shirin tura tawagar jami’anta na musamman zuwa ƙasa mai tsarki a ranar 27 ga watan Afrilu, domin yin kwasan-kwasai da kuma samar da dukkan abubuwan da suka kamata kafin fara jigilar maniyyata….

Ci Gaba Da Karatu “Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
Published: April 15, 2026 at 3:21 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: April 15, 2026

Posted on April 15, 2026April 15, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
Published: April 15, 2026 at 3:21 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: April 15, 2026

ADC Ta Kaucewa Matakin INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Da Ya Tabbatar Da Jagorancin David Mark Jam’iyyar adawa ta ADC ta gudanar da babban taro na kasa ta hanyar kin amincewa da matakin hukumar zabe na gargadin kar ta yi hakan. Taron dai ya tabbatar da jagorancin Sanata David Mark wanda hukumar zabe ta…

Ci Gaba Da Karatu “ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026

Posted on April 14, 2026April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026
Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026

Da alamun za’a ci gaba da shawarwari domin kawo karshin yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila akan Iran a Pakistan, cikin kwanaki masu zuwa, shugaban Amurka Donald Trump ne ya bayyana haka a ranar talata, bayan da aka kasa cimma matsaya a zaman farko, wanda ya sa Amurka ta killace tashoshin ruwan Iran. Jami’ai daga…

Ci Gaba Da Karatu “Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus
Published: April 3, 2026 at 7:21 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Posted on April 3, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus
Published: April 3, 2026 at 7:21 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Jam’iiyyar ADC Ta Bukaci A Sauke Shugaban Hukumar Zaben Najeriya Amupitan Gamayyar adawa ta jam’iyyar ADC ta bukaci murabus ko a sauke shugaban hukumar zaben Najeriya INEC Joash Amupitan da kwamishinoninsa daga mukaminsu don ba su da kwarin guiwar za su gudanar da zabe mai adalci. Bukatar ta fito ne a taron gaggawa na manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta
Published: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan

Posted on March 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta
Published: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan
Ƙungiyar ‘Yan Jarida  (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin MambobintaPublished: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) reshen Jihar Bauchi ta yi Allah wadai da mummunan hari da wasu jami’an ‘yan sanda suka kai wa ma’aikatan gidan rediyon Albarka a Bununu, Tabawa Balewa LG, Jihar Bauchi a lokacin bikin Sallah. “Wannan mummunan aiki na ta’addanci babban take hakkin dan adam ne, kuma ya zamo karan tsaye…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 4 5 6 … 20 Next

Sabbin Labarai

  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha Afrika
  • Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu Afrika
  • Jama’ar Kasar Iran Sun Bayyana Goyon Baya Ga Ayatollah Mojtaba Khameni Afrika
  • Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai Amurka
  • Ansamu Girgizar Kasa A Kasar Taiwan Labarai
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.