Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
Published: July 23, 2026 at 6:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
Published: July 23, 2026 at 6:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta TsaroPublished: July 23, 2026 at 6:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da faɗaɗa tsarin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya daga rukuni takwas zuwa goma sha biyu, tare da ba da izinin ɗaukar sabbin sojoji dubu 28 domin ƙarfafa tsaron ƙasa da inganta ƙarfin rundunar wajen fuskantar ƙalubalen tsaro. Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Mai Bai…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa
Published: July 23, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa
Published: July 23, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin HaihuwaPublished: July 23, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafa wa Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF), sun ƙaddamar da shirin Kwanaki 1,000 na Farko, da nufin kare yara daga tamowa ta hanyar ƙarfafa kula da lafiyar uwa da jariri tun daga lokacin ɗaukar ciki har zuwa lokacin da yaro ya cika shekara biyu. Shirin, wanda…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya
Published: July 22, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya
Published: July 22, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A NajeriyaPublished: July 22, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya yabawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa abin da ya bayyana a matsayin jajircewarsa wajen jagorantar Najeriya da kuma ƙoƙarin magance matsalolin tsaro, musamman hare-haren da ke shafar wasu al’ummomin Kiristoci. A cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 6 ga Yulin 2026 da ya aike wa Shugaba Tinubu,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A Gombe
Published: July 22, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A Gombe
Published: July 22, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A GombePublished: July 22, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dokokin Jihar Gombe ta gudanar da taron masu ruwa da tsaki da zaman sauraron ra’ayoyin jama’a na yini guda kan wasu muhimman kudurorin dokoki guda biyu da ke da nufin inganta tsarin kula da muhalli da gandun daji a jihar. Kudurorin da aka tattauna sun haɗa da kudurin soke Dokar Hukumar Kula da Tsabtace…

Ci Gaba Da Karatu “An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Kungiyar Miyetti Allah Ta Bukaci Mambobinta Su Marawa Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna Baya A Gombe
Published: July 22, 2026 at 2:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Miyetti Allah Ta Bukaci Mambobinta Su Marawa Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna Baya A Gombe
Published: July 22, 2026 at 2:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Miyetti Allah Ta Bukaci Mambobinta Su Marawa Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna Baya A GombePublished: July 22, 2026 at 2:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore a jihar Gombe ta bayyana goyon bayanta ga Dakta Jamilu Isiyaku Gwamna, wanda aka fi sani da Sardaunan Gombe, a matsayin ɗan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC a zaɓen shekarar 2027 Shugaban ƙungiyar a jihar, Ardo Chindo Abubakar, ne ya bayyana hakan yayin wani taron tattaunawa da…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Miyetti Allah Ta Bukaci Mambobinta Su Marawa Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna Baya A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Majalisar Dokokin Filato Ta Kare Kudirin Alawus Ga Tsofaffin ‘Yan Majalisa
Published: July 21, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dokokin Filato Ta Kare Kudirin Alawus Ga Tsofaffin ‘Yan Majalisa
Published: July 21, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dokokin Filato Ta Kare Kudirin Alawus Ga Tsofaffin ‘Yan MajalisaPublished: July 21, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dokokin jihar Filato ta yi karin haske kan kudirin dokar da ke neman samar da tsarin alawus na wata-wata ga tsofaffin ‘yan majalisar jihar, bayan ce-ce-ku-cen da kudirin ya haifar a tsakanin al’umma. A makon da ya gabata ne majalisar ta gabatar da kudirin dokar, wanda ya tsallake karatu na farko da na biyu…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dokokin Filato Ta Kare Kudirin Alawus Ga Tsofaffin ‘Yan Majalisa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Tinubu Ya Jaddada Buƙatar Kare Rayukan ‘Yan Afirka A Taron ECOWAS
Published: July 21, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Jaddada Buƙatar Kare Rayukan ‘Yan Afirka A Taron ECOWAS
Published: July 21, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Jaddada Buƙatar Kare Rayukan ‘Yan Afirka A Taron ECOWASPublished: July 21, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) da ta ɗauki tsauraran matakai kan ci gaba da hare-haren ƙyamar baƙi da ake kai wa ‘yan Najeriya da sauran ‘yan Afirka a ƙasar Afirka ta Kudu. Tinubu ya bayyana hakan ne ta bakin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Jaddada Buƙatar Kare Rayukan ‘Yan Afirka A Taron ECOWAS” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Shari’ar Ta’addanci: Manyan Jagororin Ansaru Biyu Sun Amsa Laifi A Abuja
Published: July 21, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shari’ar Ta’addanci: Manyan Jagororin Ansaru Biyu Sun Amsa Laifi A Abuja
Published: July 21, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shari’ar Ta’addanci: Manyan Jagororin Ansaru Biyu Sun Amsa Laifi A AbujaPublished: July 21, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Manyan jagororin ƙungiyar Ansaru guda biyu sun amsa laifin ta’addanci a gaban Babbar Kotun Tarayyar Najeriya da ke Abuja, bayan sun sauya matsayinsu daga musanta tuhume-tuhume 32 da ake yi musu zuwa amsa laifin. Waɗanda suka amsa laifin sun haɗa da Mahmud Usman, wanda aka fi sani da Abu Bara’a, Abbas ko Mukhtar, wanda masu…

Ci Gaba Da Karatu “Shari’ar Ta’addanci: Manyan Jagororin Ansaru Biyu Sun Amsa Laifi A Abuja” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

CHAN Ta Duba Lafiyar Idanun ‘Yan Jarida A Filato
Published: July 19, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CHAN Ta Duba Lafiyar Idanun ‘Yan Jarida A Filato
Published: July 19, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
CHAN Ta Duba Lafiyar Idanun ‘Yan Jarida A FilatoPublished: July 19, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masana harkokin lafiya sun shawarci al’umma da su rika kula da lafiyar idanunsu tare da yin gwajin ido a kai a kai domin kaucewa kamuwa da cututtukan da kan haddasa makanta. Sun bayyana cewa cututtukan ido ba wai kawai suna shafar lafiyar mutum ba ne, har ma suna jefa iyalai cikin matsin tattalin arziki, saboda…

Ci Gaba Da Karatu “CHAN Ta Duba Lafiyar Idanun ‘Yan Jarida A Filato” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi ga Shugabannin Duniya A Taron UNGA
Published: July 19, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi ga Shugabannin Duniya A Taron UNGA
Published: July 19, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi ga Shugabannin Duniya A Taron UNGAPublished: July 19, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, zai halarci zama na 81 na Babban Zauren Majalisar Ɗinkin Duniya (UNGA), wanda za a gudanar a birnin New York na ƙasar Amurka a watan Satumba, inda ake sa ran zai gabatar da jawabi ga shugabannin ƙasashen duniya. Jakadan Najeriya a Majalisar Ɗinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ne ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi ga Shugabannin Duniya A Taron UNGA” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 5 6 7 … 36 Next

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka Afrika
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje Amurka
  • Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Afrika
  • Babu Dabbar Da Zata Sake Shiga Amurka Daga Mexico! Amurka
  • Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.