Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da faɗaɗa tsarin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya daga rukuni takwas zuwa goma sha biyu, tare da ba da izinin ɗaukar sabbin sojoji dubu 28 domin ƙarfafa tsaron ƙasa da inganta ƙarfin rundunar wajen fuskantar ƙalubalen tsaro. Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Mai Bai…
Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro” »

