Gwamna Inuwa Yahaya Ya Amince Da Gyaran Fadar Sarkin Gombe
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya jagoranci taron majalisar haɗin gwiwa kan ayyukan ci gaban jihar, wanda shi ne karo na takwas, domin duba yadda ake tsara da aiwatar da ayyukan raya jihar cikin tsari da inganci. Taron, wanda shi ne na farko tun bayan kafa ƙananan hukumomin ci gaba guda 13 (LCDAs), ya…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Inuwa Yahaya Ya Amince Da Gyaran Fadar Sarkin Gombe” »

