Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji Dr Abubakar Shehu Abubakar III Yayin Gabatar Da Hawan Tudun Wada a Cigaba da gudanar da Bukukuwan Sallar Azumi a Gombe
Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji Dr Abubakar Shehu Abubakar III Yayin Gabatar Da Hawan Tudun Wada a Cigaba da gudanar da Bukukuwan Sallar Azumi a Gombe
Man da matatar mai ta Dangote ke fitarwa zuwa kasashen Afirka ya karu sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya, da ya haddasa cikas a samar da makamashi ta hanyoyin da aka saba shiga da fita da su. Bayanai daga kamfanin dake tantance tankokin dakon mai, Kpler ya nuna cewa dangogin danyen mai da suka hada da…
Ci Gaba Da Karatu “Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu” »
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya karɓi ziyarar gaisuwar Sallah daga Sarkin Gombe, Alhaji Dr. Abubakar Shehu Abubakar III, a Fadar Gwamnati, yayin bikin Eid-el-Fitr na bana. Wannan ziyara, wadda ta zama al’ada a jihar, na bawa Sarkin damar taya Gwamna da al’ummar Gombe murnar kammala azumin watan Ramadan, tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin…
Ci Gaba Da Karatu “Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya” »
Taron Wanda ya gudana a jihar Kano dake Najeriya ya tattaro sannennun Mutane Daga ciki da wajen jihar Domin Sada Zumunci a yayinda ake Cigaba da da Bikin Karamar Sallah
Gwamna Abba bai halarci Hawan Nasarawa ba Yadda aka gudanar da hawan Nasarawa a fadar Gwamnatin Kano wanda shugaban majalisar dokokin jihar, Hon Jibril Isma’il Falgore ya wakilci Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf tare da karbar bakuncin Maimartaba Sarki Malam Muhammadu Sanusi II
A jihar Katsina An Gudanar da Hawan sarki, Hawan Bariki da Hawan magajiya a jihar Katsina tare da manyan Baki da suka Ziyarci jihar a yayin Bikin sallah
Hawan Sallah Daga Masarautar Misau a Jihar Bauchi tare da Maimartaba Sarkin Misau Alhaji Ahmed Suleman Mni.
Hawan ya kayatar da jama’a da al’adun gargajiya masu ɗauke da armashi. Gwamnan ya yabawa Sarkin Bauchi bisa jagoranci nagari da ƙoƙarinsa wajen tabbatar da zaman lafiya da haɗin kai a jihar, tare da kira ga al’umma su ci gaba da bin doka da goyon bayan manufofin gwamnati. Hoto: Lawal Mu’azu Bauchi
Amurka ta girke jirage marasa matuki, tare da sojoji 200 a Najeriya domin su horar da sojojin kasar su kuma taimaka musu da bayanan sirri, a yakin da suke yi da ‘yan ta’adda a arewacin kasar, kamar yadda jami’an Amurka da Nigeria suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Jami’an sun ce sojojin na Amurka…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya” »