Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
Published: February 11, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
Published: February 11, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A NajeriyaPublished: February 11, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A lokacin da mazauna garin Doma dake jihar Katsinan Nigeria suka kulla yarjejeniyar sulhu da ‘yan ta’adda a watan Satumbar bara, kowa a kauyen yayi fatan hare-haren ‘yan ta’addar ya zo karshe, kuma manoma zasu samu suyi noma a gonakan su cikin kwanciyar hankali. Da farko abin ya dore, amma ranar 3 ga wannan watan,…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
Published: February 11, 2026 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
Published: February 11, 2026 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya HoroPublished: February 11, 2026 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka na shirin aikewa da sojoji 200 zuwa Nigeria domin su horar da sojojin kasar kan yadda zasu yaki ‘yan ta’adda a cewar jami’in Amurka a ranar Talata, makonni bayan shugaba Donald Trump ya sa aka kai hari Najeriya wani wuri da ake cewa maboyar ‘yan ta’adda ne. A makon da ya wuce ne sojojin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura
Published: February 11, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura
Published: February 11, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’uraPublished: February 11, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata majalisar dattawan Najeriya ta amince da hukumar zabe ta tura sakamakon zabe nan take ta na’ura, mataki da a baya taki amincewa dashi, bayan da ta fuskanci matsin lamba daga kungiyoyin kwadago, kungiyoyin farar hula, da lauyoyi, wadanda suke kokarin ganin sun hana magudin zabe. A makon jiya wakilan majalisar suka ki amincewa…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
Published: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026

Posted on February 10, 2026February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
Published: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026
Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan GwamnaPublished: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026

Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Dakta Asma’u Inuwa Yahaya,ta jagoranci wani muhimmin taron wayar da kai da nufin ƙarfafa matakan dakilewa da kuma sauya ɗabi’un zamantakewa domin kawo ƙarshen cin zarafin mata da ‘yan mata. An gudanar da taron ne a Cibiyar Ilimi wato (Education Resource Centre) da ke Tashan Dukku a birnin Gombe, tare…

Ci Gaba Da Karatu “Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna” »

Labarai, Najeriya

Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
Published: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
Published: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta IntanetPublished: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar dattawa ta amince da tura sakamakon zabe kai tsaye da kuma hannu da hannu Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince da amfani da hanyoyin yanargizo da na hannu wajen tura sakamakon zabe, bayan sabani da muhawara kan tanadin tura sakamako kai tsaye. Madogara NTA News

Labarai, Najeriya

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa
Published: February 9, 2026 at 9:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa
Published: February 9, 2026 at 9:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye MukaminsaPublished: February 9, 2026 at 9:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Alhazai Alhaji Abdullahi Saleh Pakistan, ya sanar da sauka daga mukaminsa. An bayyana cewa ya yanke wannan shawara ne bayan nazari da tuntuba, domin bai wa wasu damar ci gaba da jagoranci tare da kawo sabbin dabaru a aikin hukumar. A cikin sanarwar da ya fitar, Alhaji Abdullahi Saleh Pakistan ya gode wa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa” »

Labarai, Najeriya

Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 9, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Matsalar rashin tsaro na ci gaba da zama karfen kafa a Najeriya duk kuwa da kokarin da hukumomin kasar ke cewa sunayi wajan shawo kan matsalar, Akan haka ne Masarautar Borgu da Kuma shugaban makarantar St Mary ta Garin papiri suka gudanar da wani taron manema domin kara nunawa duniya halin tashin hankali da yankin…

Ci Gaba Da Karatu “Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro” »

Najeriya

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar KwaraPublished: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Kashim Shettima, ya ziyarci jihar Kwara bayan wani mummunan hari da aka kai ƙauyen Woro wanda ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 75. Ziyarar ta biyo bayan umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, wanda ya yi Allah wadai da harin tare da bayar da umarnin ɗaukar matakan tsaro na gaggawa domin…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A NajeriyaPublished: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dr. Yohanna YD Buru Wanda Ya Samu Kyautar Makon Haɗin Kan Addinai ta Majalisar Ɗinkin Duniya Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya a Cikin Al’ummar Najeriya. A yayin bikin Makon Haɗin Kan Addinai na Duniya na Majalisar Ɗinkin Duniya, wanda ake gudanarwa duk shekara daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Fabrairu, wani wanda ya samu…

Ci Gaba Da Karatu “Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi
Published: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Posted on February 6, 2026February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi
Published: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A BauchiPublished: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Daga Ahmad Muhammad,Bauchi ‘Yan jarida kimanin su 14 da suka fito daga kafafen yada labarai dabam -dabam suka gamu da mummunar hatsarin mota a yayin da suke cikin tawagar hukumar raya yankin Arewa Maso Gabas (NEDC) Shugaban kungiyar Yan Jarida Na kasa reshen jihar Bauchi da ke Arewa maso gabashin Najeriya Kwamred Umar Said ya…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 15 16 17 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
  • Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA Najeriya
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango Afrika
  • INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi Labarai
  • Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji Najeriya
  • Jami’an tsaro sama da dubu biyar ne zasuyi aikin tabbatar da tsaro Alokacin bikin karamar sallah a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
  • Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri Afrika
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.