Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC
Published: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC
Published: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADCPublished: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bayan ganawa da Kwankwaso a Kano, Gawuna zai yanki katin jam’iyyar ADC a yau Talata Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano a Najeriya, Nasiru Gawuna, a yau Talata zai yanki katin zama ɗan jam’iyyar ADC a jihar Kano. Majiyoyi sun rawaito cewa Gawuna ya fice daga jam’iyyar APC bayan ya ajiye mukaminsa na shugabancin bankin lamuni…

Ci Gaba Da Karatu “Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa
Published: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa
Published: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin SiyasaPublished: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyoyin mata a jihar Filato sun bi sahin takwarorinsu a fadin Najeriya wajen yin gangami don kara karfafa bukatar su na neman kujeru saba’in da hudu a majalisar wakilan Najeriya. Kujeru na musamman wa mata a majalisar wakilan Najeriya, wanda aka fi sani da HB1349, mataimakin kakakin majalisar wakilan Najeriya, Honarabul Benjamin Okezie da wassu…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa
Published: March 31, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 31, 2026

Posted on March 31, 2026March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa
Published: March 31, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 31, 2026
An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta ArewaPublished: March 31, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 31, 2026

Gwamnatin jihar Filato ta ayyana dokar hana fita na kwanaki biyu a karamar hukumar Jos ta Arewa. Matakin ya biyo bayan wani harin kan-mai-uwa-da-wabi da ‘yan bindiga suka kai a Unguwar Rukuba dake cikin birnin Jos. Harin da ‘yan bindigar suka kawo da misalin karfe takwas na daren Lahadi, bayanai daga shaidun gani da ido…

Ci Gaba Da Karatu “An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Zulum Ya Rushe Majalisar Zartarwa Ta Jihar Borno
Published: March 30, 2026 at 4:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zulum Ya Rushe Majalisar Zartarwa Ta Jihar Borno
Published: March 30, 2026 at 4:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Zulum Ya Rushe Majalisar Zartarwa Ta Jihar BornoPublished: March 30, 2026 at 4:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da rushe Majalisar Zartarwa ta Jihar nan take. A cikin wata sanarwa da Sakataren Gwamnatin jihar, Bukar Tijani, ya sanya wa hannu, an ce an dauki matakin ne domin samar da damar daidaito ga duk wani memba na majalisar da ke son tsayawa takara a zabuka…

Ci Gaba Da Karatu “Zulum Ya Rushe Majalisar Zartarwa Ta Jihar Borno” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus
Published: March 30, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus
Published: March 30, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi MurabusPublished: March 30, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamna. An bayyana hakan ne a ranar Litinin cikin wata takaitacciyar sanarwa da mai magana da yawun ma’aikatar harkokin waje, Kimiebi Ebienfa, ya fitar. Ya ce, “An tabbatar da murabus din mai girma Ministan Harkokin Waje.” Rahotanni sun nuna…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADC
Published: March 30, 2026 at 3:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADC
Published: March 30, 2026 at 3:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADCPublished: March 30, 2026 at 3:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Jagoran na Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana komawarsa jamʼiyyar ADC yayin wani taro da ake yi a gidansa da ke  Miller Road a jihar Kano. Tsohon gwamnan na Kano kuma ya buƙaci magoya bayansa su yi rajistar jamʼiyyar, tare da samun katin zaɓe na ƙasa domin Fafatawa a Zaben 2027.

Labarai, Najeriya, Siyasa

Jami’ar ABU Zaria Ta Karbi Kudade Naira Bilyan 1.3 Daga Shirin Nelfund
Published: March 29, 2026 at 2:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ar ABU Zaria Ta Karbi Kudade Naira Bilyan 1.3 Daga Shirin Nelfund
Published: March 29, 2026 at 2:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ar ABU Zaria Ta Karbi Kudade Naira Bilyan 1.3 Daga Shirin NelfundPublished: March 29, 2026 at 2:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’ar Ahmadu Bello (ABU) da ke Zariya a jihar Kaduna Najeriya ta tabbatar da karɓar sama da naira biliyan 1.3 daga Asusun Bada Lamunin Karatu (NELFUND) domin tallafa wa ɗalibanta a shekarar 2026. A wata takarda mai ɗauke da kwanan wata 17 ga Maris, 2026, ofishin mataimakin shugaban jami’ar ya bayyana cewa kuɗin sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ar ABU Zaria Ta Karbi Kudade Naira Bilyan 1.3 Daga Shirin Nelfund” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja
Published: March 29, 2026 at 2:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja
Published: March 29, 2026 at 2:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A AbujaPublished: March 29, 2026 at 2:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da sallar jana’izar Hajiya Umma El-Rufai, mahaifiyar tsohon gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, a National Mosque Abuja da ke birnin Abuja a Najeriya. Jana’izar ta samu halartar manyan ‘yan Najeriya daga sassa daban-daban na rayuwa. Daga cikin waɗanda suka halarta akwai attajirin ɗan kasuwa Aliko Dangote, Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, mai bai…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Rumbun Hotuna

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP
Published: March 29, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP
Published: March 29, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPPPublished: March 29, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon gwamnan Kano Rabiu Kwankwaso ya fice daga NNPP ne a daidai lokacin da manyan ƴan jam’iyyar adawar siyasa a Najeriya ke ƙoƙarin kawar da jam’iyyar APC daga mulki a 2027. A shekarar 2022 Kwankwaso ya koma jam’iyyar NNPP sannan ya tsaya takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashinta. Wasu majiyoyi sun Nuna cewa Sanata Kwankwaso Zai…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba HamayyaPublished: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro na kasa inda ta amince da mukaman dukkanin shugabannin jam’iyyar ba hamayya. Taron dai wanda shugaba Bola Tinubu ya jagoranta a Abuja , ya samu halartar dukkan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar daga fadin Najeriya. “Masu sukar cewa mu na neman maida Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 4 5 6 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel Afrika
  • Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda Tsaro
  • Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
  • Wani Ya Yiwa ‘Yar Sa Mai Shekaru 8 Fyade A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel Labarai
  • Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran Sauran Duniya
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.