Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
Published: May 16, 2026 at 2:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
Published: May 16, 2026 at 2:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar GombePublished: May 16, 2026 at 2:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya halarci zaɓen fidda gwani na ƴan majalisan wakilai na Jam’iyyar APC da aka gudanar a gundumar Jekadafari dake Ƙaramar Hukumar Gombe, inda ya yaba da yadda aka gudanar da zaɓen cikin kwanciyar hankali a faɗin jihar Gombe. Da yake jawabi jim kaɗan bayan zaɓen, Gwamna Inuwa Yahaya ya…

Ci Gaba Da Karatu “Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
Published: May 16, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
Published: May 16, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISISPublished: May 16, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga cikin matakan da hukumomin tsaro ke dauka na dakile ayyukan ta’addanci a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, dakarun sojin Najeriya tare da hadin gwiwar sojojin Amurka sun kai wani gagarumin samame kan maboyar mayakan kungiyar IS a yankin Tafkin Chadi, lamarin da ya yi sanadin hallaka babban jagoransu da ake nema ruwa a jallo,…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
Published: May 15, 2026 at 2:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
Published: May 15, 2026 at 2:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A GombePublished: May 15, 2026 at 2:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘Yan Sanda Sun Shirya Yarjejeniyar Zaman Lafiya Kafin Fitar da ‘Yan Takara a jihar Gombe Rundunar Yan sanda ta jihar Gombe ta shirya taron yarjejeniyar zaman lafiya da masu neman takara a jihar gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyu. Mataimakin Kwamishinan ’Yan Sanda mai kula da harkokin kudi da gudanarwa, Muhammad Mustapha, ya ce…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa, Tsaro

Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
Published: May 15, 2026 at 6:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
Published: May 15, 2026 at 6:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar GombePublished: May 15, 2026 at 6:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Bada agaji ta jihar Gombe wato SEMA da haɗin guiwar Hukumar Bada agajin Gaggawa ta Najeriya wato NEMA da Hukuma wayar da Kan al’umma ta kasar wato NOA  ne suka Ziyarci Garin Dukku a jihar Gombe dake Najeriya domin fadakar da al’umma wanda taron ya gudana a sakatariyar Karamar Hukumar. A jawabinsa Darakta a…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
Published: May 13, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
Published: May 13, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A GombePublished: May 13, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da bikin fitar da jadawalin wasannin Kofin Sarakunan jihar Gombe na shekarar 2026 cikin nasara a Cibiyar NITDA ICT da ke Jami’ar jihar Gombe, inda ya samu halartar sarakunan gargajiya, masu ruwa da tsaki a harkar kwallon kafa, ‘yan jarida da sauran baki daga sassa daban-daban na jihar Gombe An shirya tare da…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Shirye-Shirye

Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
Published: May 12, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
Published: May 12, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun DalibaiPublished: May 12, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kashe kudi kusan naira biliyan 250 a cikin shekarar 2026 domin gina sabbin dakunan kwanan dalibai a manyan makarantun gaba da sakandare na kasar. Wannan mataki na kunshe ne a cikin wani babban shiri na kyautata jin dadin dalibai da kuma fadada damar samun ilimi mai inganci, wanda ake…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
Published: May 11, 2026 at 11:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
Published: May 11, 2026 at 11:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin IlimiPublished: May 11, 2026 at 11:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta cire sharadin rubuta jarabawar shiga manyan makarantu ta UTME ga daliban da ke neman shiga Kwalejojin Ilimi na ƙasa. Ministan Ilimi na Najeriya, Tunji Alausa ne ya bayyana hakan a matsayin wani mataki na ƙarfafa ɗalibai su shiga karatun horas da malamai a faɗin ƙasar. Sabon tsarin ya nuna cewa masu neman…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
Published: May 10, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
Published: May 10, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa AbujaPublished: May 10, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon ministan sadarwa na Najeriya Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ƙarin haske kan dalilin da ya sa ya taɓa mayar da akwatin zaɓensa zuwa Abuja daga Gombe. A hirarsa da gidan talabijin na TVC a yau Lahadi, Pantami wanda ɗaya ne daga cikin masu neman tikitin takarar gwamnan jihar Gombe a zaɓen 2027, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
Published: May 9, 2026 at 4:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
Published: May 9, 2026 at 4:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A BauchiPublished: May 9, 2026 at 4:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar Social Democratic Party ta fara gudanar da Babban Taron Ta na Kasa a Abubakar Tafawa Balewa Stadium da ke Bauchi a yau Asabar, 09 ga watan Mayu 2026. Taron ya haɗa shugabannin jam’iyyar, wakilai da masu neman mukamai daga sassan ƙasar domin tattauna harkokin jam’iyyar tare da ƙara ƙarfafa alkiblarta ta siyasa gabanin zaɓen…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 3:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 3:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar FilatoPublished: May 9, 2026 at 3:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar wanzar da zaman lafiya ta Operation Enduring Peace ta shirya taro na musamman da masu ruwa da tsaki daga kananan hukumomin Jos ta Gabas, Bassa da Jos ta Arewa a jihar Filato, domin tabbatar da zaman lafiya don gudanar da ayyukan noma a daminar bana cikin lafiya da kwanciyar hankali. Kamandan runduna ta uku…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 4 5 6 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar Tsaro Labarai
  • An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa Labarai
  • Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
  • Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi Afrika
  • Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa Labarai
  • Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango Kimiya
  • FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
  • Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.