Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 7:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Posted on March 28, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 7:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

APC Ta Yi Babb an Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro na kasa inda ta amince da mukaman dukkanin shugabannin jam’iyyar ba hamayya. Taron dai wanda shugaba Bola Tinubu ya jagoranta a Abuja , ya samu halartar dukkan masu ruwa da tsaki na…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya” »

Najeriya

Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu
Published: March 27, 2026 at 5:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu
Published: March 27, 2026 at 5:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta RasuPublished: March 27, 2026 at 5:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi rashin mahaifiyarsa Hajiya Umma, wadda ta rasu a ranar Juma’a. Iyalin marigayiyar ne suka sanar da rasuwar a ranar da abin ya faru. Sun bayyana cewa marigayiyar ta daɗe tana fama da matsalolin lafiya da suka shafi tsufa, kuma halin lafiyarta ya ƙara tsananta a ‘yan…

Ci Gaba Da Karatu “Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Uncategorized

Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya
Published: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya
Published: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin CinikayyaPublished: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabar kungiyar cinikayya ta duniya Ngozi Okonjo Iweala, tayi kira ga kasashe a jiya Alhamis da su kawo gyare gyare a dokokin cinikayya ta duniya, inda tace yadda ake gudanar da abubuwa a da ya shude, biyo bayan shekara me cike da hargitsi da aka shiga sakamakon harajin kayan fito da Amurka ta kakaba, da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar KebbiPublished: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun kashe sojojin Najeriya guda tara tare da jikkata wasu da dama a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin ƙasar, kamar yadda majiyoyin tsaro da jami’an gwamnati na yankin suka bayyana a ranar Laraba. Jihar Kebbi, wadda ke da iyaka da ƙasashen Benin da Nijar, na daga cikin jihohin arewa maso…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar FilatoPublished: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsalolin tsaro dake da fuskoki daban-daban da suka addabi al’ummar jihar Filato na dab da kawo karshe, bayan hukumomi sun fara gano wadanda ke warware kokarin zaman lafiya a jihar. Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ne ya bayyana hakan, yayinda al’ummar musulmin jihar Filato suka kai masa gaisuwar Sallah a fadar gwamnatin jihar. Gwamnan jihar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa
Published: March 24, 2026 at 6:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa
Published: March 24, 2026 at 6:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Zata Kara Mai Da Take HakowaPublished: March 24, 2026 at 6:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Najeriya zata iya kara mai da take hakowa da ganga dubu dari a kowace rana, na watanni masu zuwa, inji shugaban kamfaniin mai na Najeriya NNPC Bashir Bayo Ojulari. Najeriya tana hako danyen mai ganga milyan daya da dubu dari shida zuwa dari bakwai ako wace rana a bara, yanzu tana hankoron ta kai ganga…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Published: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Published: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun WadaPublished: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji Dr Abubakar Shehu Abubakar III Yayin Gabatar Da Hawan Tudun Wada a Cigaba da gudanar da Bukukuwan Sallar Azumi a Gombe

Labarai, Najeriya, Nishadi, Wasanni

Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu
Published: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu
Published: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya KaruPublished: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Man da matatar mai ta Dangote ke fitarwa zuwa kasashen Afirka ya karu sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya, da ya haddasa cikas a samar da makamashi ta hanyoyin da aka saba shiga da fita da su. Bayanai daga kamfanin dake tantance tankokin dakon mai, Kpler ya nuna cewa dangogin danyen mai da suka hada da…

Ci Gaba Da Karatu “Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya
Published: March 22, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Posted on March 22, 2026March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya
Published: March 22, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026
Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa YahayaPublished: March 22, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya karɓi ziyarar gaisuwar Sallah daga Sarkin Gombe, Alhaji Dr. Abubakar Shehu Abubakar III, a Fadar Gwamnati, yayin bikin Eid-el-Fitr na bana. Wannan ziyara, wadda ta zama al’ada a jihar, na bawa Sarkin damar taya Gwamna da al’ummar Gombe murnar kammala azumin watan Ramadan, tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin…

Ci Gaba Da Karatu “Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Wasanni

Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano
Published: March 22, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano
Published: March 22, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A KanoPublished: March 22, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Taron Wanda ya gudana a jihar Kano dake Najeriya ya tattaro sannennun Mutane Daga ciki da wajen jihar Domin Sada Zumunci a yayinda ake Cigaba da da Bikin Karamar Sallah

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Posts pagination

Previous 1 … 5 6 7 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran Labarai
  • Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe Afrika
  • Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya Labarai
  • Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran Afrika
  • Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar Afrika
  • Shirin Dare 26.11.2025 Rediyo
  • An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
  • Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.