Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano
Taron Wanda ya gudana a jihar Kano dake Najeriya ya tattaro sannennun Mutane Daga ciki da wajen jihar Domin Sada Zumunci a yayinda ake Cigaba da da Bikin Karamar Sallah
Taron Wanda ya gudana a jihar Kano dake Najeriya ya tattaro sannennun Mutane Daga ciki da wajen jihar Domin Sada Zumunci a yayinda ake Cigaba da da Bikin Karamar Sallah
Gwamna Abba bai halarci Hawan Nasarawa ba Yadda aka gudanar da hawan Nasarawa a fadar Gwamnatin Kano wanda shugaban majalisar dokokin jihar, Hon Jibril Isma’il Falgore ya wakilci Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf tare da karbar bakuncin Maimartaba Sarki Malam Muhammadu Sanusi II
A jihar Katsina An Gudanar da Hawan sarki, Hawan Bariki da Hawan magajiya a jihar Katsina tare da manyan Baki da suka Ziyarci jihar a yayin Bikin sallah
Hawan Sallah Daga Masarautar Misau a Jihar Bauchi tare da Maimartaba Sarkin Misau Alhaji Ahmed Suleman Mni.
Hawan ya kayatar da jama’a da al’adun gargajiya masu ɗauke da armashi. Gwamnan ya yabawa Sarkin Bauchi bisa jagoranci nagari da ƙoƙarinsa wajen tabbatar da zaman lafiya da haɗin kai a jihar, tare da kira ga al’umma su ci gaba da bin doka da goyon bayan manufofin gwamnati. Hoto: Lawal Mu’azu Bauchi
Amurka ta girke jirage marasa matuki, tare da sojoji 200 a Najeriya domin su horar da sojojin kasar su kuma taimaka musu da bayanan sirri, a yakin da suke yi da ‘yan ta’adda a arewacin kasar, kamar yadda jami’an Amurka da Nigeria suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Jami’an sun ce sojojin na Amurka…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya” »
Shugaba Tinubu ya taya Musulmi murnar Sallah, tare da kira zuwa ga kishin ƙasa Shugaban ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya taya al’ummar Musulmi murnar Sallar Ƙaramar Idi (Eid-el-Fitr), tare da kira ga su ƙara jajircewa wajen hidimtawa ƙasa da al’umma baki ɗaya. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa…
Babban hafsan tsaron Najeriya, Olufemi Oluyede, ya bukaci al’ummomin jihohin Borno da Yobe da su kasance dasu ake yaƙi da ta’addanci, yana mai cewa hadin kai da goyon bayan jama’a na da matukar muhimmanci wajen kawo karshen rikicin. Oluyede ya bayyana haka ne bayan tantance ayyukan rundunar sojin Najeriya kan yaki da kungiyoyin Boko Haram…
Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas” »
Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara Ta kasa Reshen Jihar Gombe, Ta Fidda Jawabai Domin Kare Lafiyar Al’umma. Shugaban Hukumar Kashe Gobara ta Tarayya reshen jihar Gombe, DCF Suleiman Mohammed Suleiman, ya taya al’ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan, tare da kira ga mazauna jihar da su gudanar da bukukuwan Sallah cikin kulawa da tsaro….
Ci Gaba Da Karatu “Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’umma” »