Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna
Published: May 5, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna
Published: May 5, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A KadunaPublished: May 5, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin yanzu, direbobin baburan adaidaita sahu (keke Napep) a birnin Kaduna sun fara numfasawa biyo bayan rungumar amfani da iskar gas (CNG) wanda ya rage musu radadin tsadar man fetur tare da dawo musu da ribar da suka dade suna nema suka rasa. Binciken da Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya gudanar ya…

Ci Gaba Da Karatu “CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC
Published: May 5, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC
Published: May 5, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADCPublished: May 5, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akalla ‘yan majalisar wakilai 17 sun fice daga jam’iyyar ADC zuwa sabuwar jam’iyyar NDC, lamarin da aka sanar a zauren majalisar yayin zaman yau Talata. Majiyoyi sun rawaito cewa sauyin sheƙar tasu ya zo ne bayan manyan ‘yan siyasa biyu, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, sun bar ADC zuwa NDC a ranar Litinin, abin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina
Published: May 4, 2026 at 2:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina
Published: May 4, 2026 at 2:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A KatsinaPublished: May 4, 2026 at 2:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aƙalla mutane goma sha ɗaya sun rasa rayukansu bayan ‘yan bindiga sun kai harin ramuwar gayya a wasu ƙauyuka da ke Ƙaramar Hukumar Kankia a jihar Katsina Najeriya Majiyoyi rawaito cewa rundunar ƴan sandan jihar ta bayyana cewa harin ya faru ne da misalin ƙarfe 12 na rana a jiya Lahadi, inda maharan suka sake…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

‘Yan Sanda A Gombe Sun Jaddada Shirin Yaƙi Da Munanan Dabi’u
Published: May 4, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda A Gombe Sun Jaddada Shirin Yaƙi Da Munanan Dabi’u
Published: May 4, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda A Gombe Sun Jaddada Shirin Yaƙi Da Munanan Dabi’uPublished: May 4, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Gombe, CP Umar Ahmed Chuso, ya jaddada shirye-shiryen rundunar ‘yan sanda wajen magance munanan dabi’u a tsakanin matasa a fadin jihar. Kwamishinan ya bayyana hakan ne yayin da yake jawabi a taron hulɗa da al’umma da wayar da kai kan yaƙi da munanan dabi’u ta hanyar aikin ‘yan sanda wanda aka…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda A Gombe Sun Jaddada Shirin Yaƙi Da Munanan Dabi’u” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe
Published: May 4, 2026 at 7:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe
Published: May 4, 2026 at 7:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A GombePublished: May 4, 2026 at 7:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Danjuma Goje ya sa kafa ya shure sasancin da ya ci tikitin takararsa ta Sanatan Gombe a APC Sanatan da ke wakiltar yankin Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya yi watsi da tsarin tsayar da ɗan takara ta hanyar “consensus” da jam’iyyar APC a jihar Gombe ta ɗauka. Idan Baku mance ba mun…

Ci Gaba Da Karatu “Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja
Published: May 3, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja
Published: May 3, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A AbujaPublished: May 3, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya yi kira ga maniyyata aikin Hajjin shekarar 2026 da su kiyaye dabi’u na gari wadanda za su fito da martabar Nijeriya fili, sannan su kasance jakadu nagari ga kasarsu yayin gudanar da ibada a kasa mai tsarki. Shettima ya bayyana maniyyata a matsayin wakilan Nijeriya a idon…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Allah Ya Yiwa Shahararren Dan Jarida Saleh Shehu Ashaka Rasuwa
Published: May 3, 2026 at 8:10 PM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Posted on May 3, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Allah Ya Yiwa Shahararren Dan Jarida Saleh Shehu Ashaka Rasuwa
Published: May 3, 2026 at 8:10 PM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Allah Ya Yiwa Shahararren Dan Jarida Saleh Shehu Ashaka Rasuwa Allah ya yi wa daya daga shahararrun wakilan kafafen labaru na duniya a Najeriya Saleh Shehu Ashaka rasuwa bayan fama da jinya. Saleh Ashaka wanda ya kara shahara a aikin jarida lokacin da ya yi aiki da Sashen Hausa na Muryar Amurka Voa a matsayin…

Ci Gaba Da Karatu “Allah Ya Yiwa Shahararren Dan Jarida Saleh Shehu Ashaka Rasuwa” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna
Published: May 3, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna
Published: May 3, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku GwamnaPublished: May 3, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Pantami Ya Yi Watsi da Amincewa da Jamilu Gwamna a Matsayin Dan Takarar Gwamnan APC a Gombe Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya yi watsi da amincewa da Jamilu Ishiyaku Gwamna a matsayin dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC a Jihar Gombe domin zaben shekarar 2027. Wannan na zuwa ne…

Ci Gaba Da Karatu “Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna
Published: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna
Published: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar GwamnaPublished: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC a Jihar Gombe ta sanar da Jamilu Ishiyaku Gwamna a matsayin dan takarar gwamna na bai daya domin zaben shekarar 2027. Sanarwar ta fito ne a ranar Lahadi bayan tuntuba da shawarwari tsakanin gwamnan jihar da sauran manyan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar. A cewar majiyoyi daga cikin jam’iyyar, an cimma matsaya…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu
Published: May 3, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu
Published: May 3, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya RasuPublished: May 3, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Allah ya yi wa shahararren ɗan jarida a Najeriya, Saleh Shehu Ashaka, rasuwa a Cairo na ƙasar Egypt yayin fama da Rashin Lafiya Alhaji Saleh Shehu Ahmad Ashaka dai ya kasance tsohon Ma’aikacin sashen Hausa na muryar Amurka wato (VOA Hausa), wadda Shugaba Trump ya kulle bayan hawansa mulki. Da fatan Allah ya jikansa da…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Uncategorized

Posts pagination

Previous 1 … 6 7 8 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki Najeriya
  • Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine Amurka
  • Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu Labarai
  • An Tsinci Gawar Yarinya A Gombe Najeriya
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere Labarai
  • Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi Labarai
  • Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna Afrika
  • Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.