An Bukaci Sabbin Shugabanni Su Yi Jagoranci Nagari da Inganta Ayyukan Jama’a
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya rantsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi goma sha ɗaya da kuma na sabbin Ƙananan Hukumomin Raya Karkara (LCDAs) da aka kafa a jihar, inda ya buƙace su da su tabbatar da amincewar da aka nuna musu ta hanyar jagoranci na gari da kuma inganta ayyukan yi wa al’umma…
Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Sabbin Shugabanni Su Yi Jagoranci Nagari da Inganta Ayyukan Jama’a” »

