Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe
Mambobin Majami’ar ECWA Gospel da ke kan titin Ashaka a jihar Gombe na ci gaba da tantance irin asarar da suka yi bayan wata gobara ta tashi ta lalata babban zauren cocin. Gobarar, wadda ta faru a daren Talata, 7 ga Yuli, ta ƙone mimbari, dandalin mawaƙan coci, kayan kiɗa, kayan gudanar da ibada, rufin…
Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe” »

