Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island
Published: December 17, 2025 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island
Published: December 17, 2025 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode IslandPublished: December 17, 2025 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a jihar Rhode Island a Amurka sun sake rokon jama’a ranar talata da su taimaka musu da wajen gano dan bindigar da ake zaton shine aka gan shi a wasu hotunan bidiyo, wanda kuma ake zargin shine ya bindige ya kashe wasu dalibai biyu na Jami’ar Brown a karshen mako. A yayin da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island” »

Amurka

Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe
Published: December 17, 2025 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe
Published: December 17, 2025 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a GombePublished: December 17, 2025 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƴansanda Sun Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe Rundunar ƴansandan jahar Gombe a Najeriya ta ce babu wanda jami’an ta suka kàshe kamar yadda ake yaɗawa a kafafan sada zumunta da safiyar Laraba. Kakakin rundunar ƴansandan jhar, DSP Buhari Abdullahi, yace ɗan Achaban da ake zargi wani ɗansanda ya kashe sunansa Haruna Muhammad kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe” »

Tsaro

Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela
Published: December 17, 2025 at 4:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela
Published: December 17, 2025 at 4:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga VenezuelaPublished: December 17, 2025 at 4:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Trump na Amurka ya bada umurnin a tare dukkan jiragen ruwan dakon mai da aka sanya ma takunkumi a hana su shiga Venezuela, a wani matakin da ake dauka a zaman karin matsin lamba a kan shugaba Nicolas Maduro da kuma takura tattalin arzikin kasar. Wannan umurni na shugaba Trump yana zuwa a bayan…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela” »

Amurka

Sakataren Tsaron Amurka Yace Baza’a Bayyana Bidiyon Kai Hari Akan Jirgin Ruwa Ba
Published: December 17, 2025 at 4:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Tsaron Amurka Yace Baza’a Bayyana Bidiyon Kai Hari Akan Jirgin Ruwa Ba
Published: December 17, 2025 at 4:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Tsaron Amurka Yace Baza’a Bayyana Bidiyon Kai Hari Akan Jirgin Ruwa BaPublished: December 17, 2025 at 4:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth yace babu wani shirin da ake da shi na sakin bidiyon harin da aka kai kan wani karamin jirgin ruwan da ake zargin cewa na safarar muggan kwayoyi ne ran 2 ga watan Satumba a tekun Carribean. A ranar talata Hegseth da sakataren harkokin waje Marco Rubio suka gabatar da…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Tsaron Amurka Yace Baza’a Bayyana Bidiyon Kai Hari Akan Jirgin Ruwa Ba” »

Amurka

Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin Hunturu
Published: December 17, 2025 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 17, 2025

Posted on December 17, 2025December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin Hunturu
Published: December 17, 2025 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 17, 2025
Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin HunturuPublished: December 17, 2025 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 17, 2025

Kasar Morocco ta fara rarraba kayayyakin agaji a fadin kasar domin taimakawa dubban ‘yan kasar dake fuskantar tsananin sanyin hunturu da ruwan sama kamar da bakin kwarya tare da dusar kankara mai yawa a sassan dake kan tuddai da tsaunuka. Ambaliyar da ta biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya ta kashe mutane 37…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin Hunturu” »

Afrika

Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa
Published: December 17, 2025 at 3:29 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Posted on December 17, 2025December 17, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa
Published: December 17, 2025 at 3:29 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025
Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasaPublished: December 17, 2025 at 3:29 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Tsohon kyaftin ɗin Super Eagles Ahmed Musa ya sanar da yin ritaya daga ƙwallon ƙafa ta ƙasa da ƙasa, wanda hakan ya kawo ƙarshen shekaru 15 da ya shafe yana wasa wa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Najeriya. Musa ya sanar da hakan ne a ranar Laraba ta shafin X ɗinsa a hukuma, yana mai bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Shugaban Kasar Amurka Yakara Hana Wasu Kasashe Shiga Amurka Ciki Harda Nijar
Published: December 17, 2025 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Amurka Yakara Hana Wasu Kasashe Shiga Amurka Ciki Harda Nijar
Published: December 17, 2025 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Amurka Yakara Hana Wasu Kasashe Shiga Amurka Ciki Harda NijarPublished: December 17, 2025 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka ya kara wasu kasashe 7 cikin kasashen da gwamnatinsa zata haramta ma ‘yan kasar shiga kasar Amurka, cikinsu har da ‘yan Jamhuriyar Nijar. Fadar White House ta fada ranar talata cewa, shugaba Trump ya sanya hannu a kan wata takardar sanarwa ta karawa da karfafa jerin kasashen da za a…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Amurka Yakara Hana Wasu Kasashe Shiga Amurka Ciki Harda Nijar” »

Amurka

Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro
Published: December 17, 2025 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro
Published: December 17, 2025 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar TsaroPublished: December 17, 2025 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mambobin Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) sun hallara a Sakatariyar NLC, wato Labour House da ke Abuja, a ranar Laraba, domin gudanar da zanga-zangar ƙasa baki ɗaya kan ƙaruwar matsalar tsaro da kuma tabarɓarewar halin tattalin arziki a faɗin ƙasar. Shugaba Bola Tinubu ya gana da shugabannin NLC a daren ranar Talata, a ƙoƙarin dakatar…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro” »

Tsaro

Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700
Published: December 17, 2025 at 12:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700
Published: December 17, 2025 at 12:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700Published: December 17, 2025 at 12:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Sokoto, a Najeriya Dr. Ahmad Aliyu Sokoto, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 wanda ya haura Naira biliyan 700, inda ya bayyana kudurin gwamnatinsa na ƙarfafa harkokin kiwon lafiya da ilimi a jihar. Yayin gabatar da kasafin kuɗin ranar laraba, Dr. Ahmad Aliyu Sokoto ya bayyana cewa gwamnati za ta ware muhimman…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700” »

Labarai

Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum
Published: December 17, 2025 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 17, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum
Published: December 17, 2025 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin PotiskumPublished: December 17, 2025 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Yobe a arewa maso gabashin Najeriya ta tabbatar da samuwar wata ƙungiyar dake lalata tare da cin zarafin fursunoni a Gidan Gyaran Hali na Potiskum. Mai bai wa Gwamna shawara kan harkokin tsaro, Birgediya Janar Abdulsalam Abubakar mai ritaya, ne ya bayyana hakan yayin da yake yi wa manema labarai bayani bayan taron…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum” »

Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 104 105 106 … 129 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi Afrika
  • Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu, Wasanni
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
  • Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai Labarai
  • Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.