Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka
Lebanon ta ce zata kai karar Isra’ila gaban Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya, a saboda wata katangar da ta gina ta kankare a bakin iyakar kudancin Lebanon, wadda ta tsallake bakin iyakar da majalisar ta shata dake raba tsakanin kasashen biyu. Wannan iyakar da ake yi ma lakabi da Shudin Layi, MDD ce ta…
Ci Gaba Da Karatu “Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka” »

