Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba
A ci gaba da yaki tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran. Prime ministan Isra’ila, Benjamin Netanyaho, yace a jiya Laraba Iran bata da damar da zata wadatar da uranium ko kuma ta kera makamai masu linzami ba, abubuwan da gwamnatin Donald Trump tayi ikirari dasu wajen far wa Iran da yaki. Netanyaho ya kara da cewa…
Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba” »

