Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran
Donald Trump yace Amurka na tunanin janye yaki da Iran, yayin da Iran da Isra’ila ke ci gaba da musayar hare-hare a ranar Asabar. Tasoshin yada labarai a Iran sun ce an kai hari cibiyar makamashin nukiliyan ta na Nantaz. A wani sako da ya wallafa a kafar sada zumunta, Trump yace Amurka na gab…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran” »

