Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100
Published: March 12, 2026 at 7:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Posted on March 12, 2026March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100
Published: March 12, 2026 at 7:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026
Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100Published: March 12, 2026 at 7:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

A yau abinda ke faruwa game da yakin Amurka, Isra’ila da Iran, kudin man fetur ya haura dala 100 kowacce ganga saboda ci gaba da kulle mashigin ruwa na Hormuz da Iran ke yi, tare da kuma far ma duk wani jirgi da ya nemi wucewa ta wajen. Sannan Iran din kuma ta dau alwashin…

Ci Gaba Da Karatu “Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya
Published: March 12, 2026 at 6:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 12, 2026

Posted on March 12, 2026March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya
Published: March 12, 2026 at 6:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 12, 2026
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A NajeriyaPublished: March 12, 2026 at 6:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 12, 2026

Rikicin Iran: Farashin Litar Man Fetur Ya Zama Naira 1,400 A Maiduguri Daga Adamu Aliyu Ngulde a Maiduguri Jihar Borno. Sakamakon hare-haren da ke ƙara ta’azzara tsakanin ƙasashen Iran da Amurka da kuma Isra’ila, wasu mazauna birnin Maiduguri, na jihar Borno sun fara ji a jika, domin kuwa tashin farashin man fetur ya fara shafar…

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya
Published: March 12, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya
Published: March 12, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A DuniyaPublished: March 12, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Zamu bi Sabbin Hanyoyin kara Bunkasa kwallon raga ta badminton a Najeriya Domin samar da aikinyi a tsakanin matasan mu. Sabon shugaban kungiyar ta kwallon badminton a shiyar jihohin arewa maso tsakiyar Najeriya Alhaji Umma kolo shine ya bayyana a zantawa da Manema Labarai a birnin Minna Fadar Gwamnatin jihar Nejan Najeriya. Alhaji Umma kolo…

Ci Gaba Da Karatu “Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya” »

Labarai

Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC
Published: March 12, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC
Published: March 12, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADCPublished: March 12, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Aminu Waziri Tambuwal, tsohon Gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Mazabar Sokoto ta Kudu, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tare da komawa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). A cikin wata wasika mai kwanan wata 11 ga Maris, 2026 wadda ya aikewa da shugaban jam’iyyar PDP na gundumarsa ta…

Ci Gaba Da Karatu “Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
Published: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
Published: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMFPublished: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A hukumance kasar Gabon ta bukaci wani shiri daga asusun bada lamuni na duniya, matakin da zai taimaka wajen daidaita kudaden kungiyar OPEC ta Afrika ta tsakiya da kuma karfafa gaskiya, kamar yadda mai magana da yawun asusun ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba. A ranar Juma’a ne IMF ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan AmurkaPublished: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne dai a kasar Afrika ta Kudu aka gayyaci sabon jakadan Amurka don yin bayani, in ji ministan harkokin wajen kasar, yayin da ake ci gaba da samun baraka ta diflomasiyya kan manufofin ketare da gwamnatin Trump ta bayyana a matsayin nuna kyama ga Amurka da manufofin cikin gida da ta kira…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka” »

Afrika, Labarai

Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf
Published: March 12, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf
Published: March 12, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A GulfPublished: March 12, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yi amfani da jiragen ruwa maras matuki a akai hare-hare guda biyu kan jiragen ruwan dakon mai a yankin Gulf, tun bayan da yaki ya barke tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran, a cewar mahukuntan teku da manazarta, lamarin da ke nuna wata sabuwar barazana mai hatsarin gaske a hanyar jigilar kayayyaki. Samuwar amfani da…

Ci Gaba Da Karatu “Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington
Published: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington
Published: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga WashingtonPublished: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fushin jama’a akan Washington ba shi da yawa a duk faɗin ƙasashen Gulf, duk da cewa sun fuskanci tashin hankali mafi muni, sun bukaci Amurka da ta dakatar da fadan. Ban da wasu, manyan jami’an yankin Gulf sun nisanta kansu daga zargin Washington a bainar jama’a kan matakin da ta dauka na tunkarar Iran. Manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama
Published: March 12, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama
Published: March 12, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da DamaPublished: March 12, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani Harin da aka kai a makarantar ‘yan mata ta Iran wanda ya yi sanadin mutuwar yara da dama na iya kasancewa sakamakon amfani da bayanan da Amurka ta yi amfani da su a baya, kamar yadda wasu majiyoyi biyu da ke da masaniya kan lamarin suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a…

Ci Gaba Da Karatu “Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da NajeriyaPublished: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rikicin Gabas ta Tsakiya wani Mizani ne da yake nunawa kasashen gabas ta tsakiya cewar Najeriya abokiyar su ce ta cigaba ba a matsayin abokiyar gaba, ko kishiya ba, don taimakawa wajen samar da kayayyaki a lokutan rikici, in ji ministan harkokin wajen kasar Yusuf Tuggar wanda ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters….

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 31 32 33 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027 Shirye-Shirye
  • Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka Afrika
  • ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma Afrika
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu Afrika
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026 Afrika
  • An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu Najeriya
  • Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.