Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran
Shugaba Donald Trump yace Amurka zata kai farmaki mai tsanani kan Iran “makon da yake zuwa,” jim kadan bayan da ya dage takunkumi kan sayen mai daga Rasha na tsawon kwanaki 30, da nufin saukaka farashin mai da yayi tashin goron zabbi, sakamakon hare-haren hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamr kan Iran. Farashin…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran” »

