Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Published: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Published: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A KwangoPublished: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin wajen Qatar ta ce cikin ‘yan kwanaki masu zuwa, rundunar wanzar da zaman lafiya ta MDD a Kwango, zata tura tawagarta ta farko da zata sa ido kan tsagaita wuta tsakanin gwamnatin Kwango da kungiyar ‘yan tawayen kasar da ake kira da lakabin AFC/M23. Ma’aikatar ta bayyana haka ne ranar Litinin, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango” »

Afrika, Labarai

Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa
Published: February 3, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa
Published: February 3, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da TattaunawaPublished: February 3, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A gabas ta tsakiya kuma, Shugaban Amurka Donald Trump, ya fadawa manema labarai a fadar White House ranar Litinin cewa, Washington da Iran suna ci gaba da gudanar da shawarwari, yayinda manyan jiragen yaki na ruwan Amurka suke kara zuwa yankin inji Mr. Trump. A halinda ake ciki kuma, rahotanni suna nuni da cewa mahukunta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa” »

Amurka, Labarai

Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya
Published: February 3, 2026 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya
Published: February 3, 2026 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da IndiyaPublished: February 3, 2026 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin ne shugaban Amurka Donald Trump ya bada sanarwar cewa Washington ta cimma yarjejeniyar cinikayya da India. Saboda haka Amurka zata rage harajin kashi 50 data azawa kayyaki daga kasar zuwa kashi 18, ita kuma India zata daina sayen mai daga Rasha, kuma ta rage shingayen cinikayya tsakanin kasashen biyu. A cikin sanawar da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya” »

Amurka, Labarai

Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco
Published: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco
Published: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A MoroccoPublished: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Morocco ta kwashe mutane fiye da dubu hamsin daga birnin Kasar el-Kabir, kusan rabin mazauna birnin sakamakon barazanar ambaliyar ruwa, biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwariya da aka yi makonni ana yi a yankin, kamar yadda kafofin yada labaran kasar suka fada jiya Litinin. “Birnin ya zama kufayi,” kamar yadda mazauna garin Hicham Ajttou…

Ci Gaba Da Karatu “Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco” »

Afrika, Labarai

Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Published: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Published: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa MatukaPublished: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masar ta jibge gogaggun jiragen yaki da basu da matuka da aka fi sani da drones da turanci, daga Turkiyya a wani karamin tashar jirgin sama mai nesa daga kan iyakarta kudu maso yammacin kasar, mataki da yake nuna ana zafafa yakin basasar da ake yi a Sudan, wadda ke nuna cewa makwabciyar Sudan din…

Ci Gaba Da Karatu “Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka” »

Afrika, Tsaro

Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta
Published: February 3, 2026 at 10:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta
Published: February 3, 2026 at 10:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun KubutaPublished: February 3, 2026 at 10:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, ‘Yan sandan Najeriya sunce akalla mutane 80 mabiya addinin kirista wadanda aka yi imanin ‘yan bindiga sun sace su a wasu coci coci uku a arewacin kasar cikin watan jiya, sun koma gidajen su, ikirarin da nan da nan kungiyar kiristoci ta Najeriya ta musanta. Kamar yadda kungiyar CAN ta fada, yan Bindiga…

Ci Gaba Da Karatu “Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta” »

Labarai, Najeriya

Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe
Published: February 3, 2026 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe
Published: February 3, 2026 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan GombePublished: February 3, 2026 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Cigaban al’ummar Tangale Dake Kudancin jihar Gombe, sun Nisanta Kansu daga Wasu da suka Ziyarci Gidan gwamnatin Gombe Domin Kai Ziyarar muba’ya’a Ga Gwamnan jihar. A taron Manema labarai da suka Kira sun bayyana cewa, basa tare da wannan Gwamnati ta Inuwa Yahaya tun bayan rashin adalci da akayi musu wajen nadin Mai Tangale…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe” »

Labarai, Najeriya

Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi
Published: February 2, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi
Published: February 2, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin KudiPublished: February 2, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kakakin majalisar wakilai na kasar Amurka Mike Johnson ya shiga tsaka mai wuya, wajen kokarin ganin kasafin kudin da aka tsara ya samu wucewa, saboda kaucewa durkusar da ayyukan gwamnati na wani bangare zuwa lokaci me tsawo, bayan da takkadama ta yi tsanani tsauraran dokokin da shugaba Donald Trump ya sa kan shige da fice….

Ci Gaba Da Karatu “Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi” »

Amurka, Labarai

Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda
Published: February 2, 2026 at 5:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda
Published: February 2, 2026 at 5:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’addaPublished: February 2, 2026 at 5:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun tsaro a kasar Pakistan sun yi nasarar hallaka ‘yan ta’adda a kalla 24 cikin dare a wani samame da suka kai wurare daban-daban, a kudu maso yammacin kasar dake da iyaka da kasar Afghanistan, kuma yake fama da hare-haren ‘yan ta’dda. Wannan ya kawo adadadin ‘yan ta’addan da suka rasa rayukan su zuwa 177,…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda” »

Labarai, Sauran Duniya

An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa
Published: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa
Published: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon KurdawaPublished: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An tura rundunar dakarun tsaron kasar Sham zuwa birnin dake karkashin ikon sojojin ‘yan tawayen Kurdawa a arewa maso gabashin kasar. Wannan na daga cikin yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ke goyon baya na ganin an hade yankunan da Kurdawan ke da iko akai tare da fadar gwamnatin Damascus domin kasancewa karkashin gwamnati daya. Yarjejeniyar…

Ci Gaba Da Karatu “An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa” »

Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 62 63 64 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro Labarai
  • Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai Sauran Duniya
  • Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
  • Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
  • Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane Afrika
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.