Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela
Shugaban kasar Colombia, Gustavo Petro, ya fadawa manema labarai na kasar sa cewa sun tattauna da shugaban Amurka Donald Trump, kan yiwuwar fitar da man fetur din Venezuela ta Colombia, yaki da fataucin miyagun kwayoyi da kuma musayar baki dake tsakanin Colombia da kasar Ecuador kan cinikayya da kwayoyi. Shugabannin biyu sun sha sa’in sa…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela” »

