Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Babban sakataten MDD, Antonio Guterres, ya bayyana kawo karshen yin aiki da Yarjejeniyar Takaita Makaman Nukiliya a tsakanin Amurka da Rasha a zaman wani mawuyacin lokaci mai hatsari ga duniya, yana mai kira ga kasashen biyu da su gaggauta kulla wata sabuwar yarjejeniyar da zata maye gurbinta. Yarjejeniyar, wadda aka fi sani da lakabinta na…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya” »

