Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar GhanaPublished: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin cikin gidan kasar Ghana ya bada labarin cewa ‘yan tawaye masu ikirarin Islama a Burkina Faso sun kashe ‘yan kasar Ghanan su bakwai masu cinikin tumatur, a lokacin da ‘yan bindigar suka kai hari kan wani gari da ake kira Titao dake arewacin Burkina Faso a ranar Asabar data gabata. Mutanen da harin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A MadagascarPublished: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iskar guguwa mai karfi da aka yiwa lakabi da Gezani a kasar Madagascar ta yi sanadiyyar rayukan mutane 59, a makon da ya gabata, a cewar ofishin hukumar bada agajin gaggawa na kasar a yau Litinin. Guguwar ta kuma sa mutane 16,428 sun rasa matsugunin su, mutane 804 sun samu raunuka yayin da kuma wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar” »

Labarai, Sauran Duniya

Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa
Published: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa
Published: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban KasaPublished: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tarique Rahman, wanda ya shafe shekaru 17 yana gudun hijira da ya kakabawa kan sa, yanzu na gab da rike ragamar mulkin Bangladesh. Zaben da aka gabatar ranar Alhamis ya nuna cewa jam’iyyar Tarique Rahman ta Nationalist wato BNP ta lashe mafi yawan kujeru, a cewar kafafen yada labarai na kasar. Ita ma da kan…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna
Published: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna
Published: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan InnaPublished: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraban da ta gabata ne kasar Malawi ta fara yiwa yara allurar rigakafin shan Inna, inda ma’aikatan lafiya ke bi ajujuwan makaranta suna diga wa yara maganin rigakafin a bakin su, da zata kare su daga cutar shan Inna. Wannan na nuna cewa har yanzu ba’a kawar da cutar a duniya ba, wadda…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna” »

Kiwon Lafiya, Labarai, Sauran Duniya

Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe
Published: February 13, 2026 at 9:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe
Published: February 13, 2026 at 9:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da ZabePublished: February 13, 2026 at 9:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Magajin garin Istanbul na kasar Turkiyya, dake garkame a gidan kurkuku kusan shekara daya Ekrem Imamoglu ya yi kira ga shugaba Tayyib Erdogan da ya gudanar da zabe yanzu, kuma yayi hasashen cewa shugaban zai fadi idan ya kara tsayawa takara, a lokacin da yake zantawa da kamfanin dillancin labarai na Reuters. A shekarun baya-bayannan…

Ci Gaba Da Karatu “Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
Published: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
Published: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A AustraliaPublished: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Kasar Australia masu goyon bayan muradun Falasdinawa sunyi gangami da zanga zanga a Melbourne a ranar Alhamis, a rana ta karshe a ziyarar da Shugaban Isra’ila Isaac Herzogg, ya kai kasar bayan zanga zangar da aka yi na adawa da ziyararsa, a babban birnin kasar Canberra, da kuma mummunar arangama tsakanin ‘Yansanda da masu…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia” »

Labarai, Sauran Duniya

Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
Published: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
Published: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Sallar Rokon Ruwa A SaudiyaPublished: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da sallar roƙon ruwa a Saudiyya saboda ƙarancin ruwa da tsananin zafi dake kasar take Fuskanta. A safiyar yau, Alhamis, an gudanar da sallar roƙon ruwa (Salat al-Istisqa) a wurare daban-daban a faɗin ƙasar Saudiyya, bisa umarnin hukumomin addini da gwamnati, domin neman rahamar Allah bayan dogon lokaci ba tare da samun ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
Published: February 11, 2026 at 9:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
Published: February 11, 2026 at 9:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030Published: February 11, 2026 at 9:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Talata ne Majalisar ministocin kasar Zimbabwe ta amince da kudurin da zai sauya dokar kasa don bawa shugaban kasar Emmerson Mnangagwa damar kara wa’adin mulkin sa har zuwa shekarar 2030. Wasu sauye-sauyen dokokin kasa da aka gabatar a gaban majalisar ministocin sun hada da bukatar ‘yan majalisa su rika zabar shugaban kasa, maimakon…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
Published: February 11, 2026 at 7:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
Published: February 11, 2026 at 7:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A GazaPublished: February 11, 2026 at 7:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Indonesia tace kudurin kafa rundunar kiyaye zaman lafiya a Gaza, zai bukaci sojoji dubu ashirin, hukumomi a Jakarta suna ganin kasar zata bada dakaru dubu takwas cikin wannan adadi, kamar yadda kakakin shugaban kasar Prabowo Subianto ya fada ranar talata. Sai dai kakakin yace ba’a bayyana sharudda tura sojojin da kuma bangaren da za su…

Ci Gaba Da Karatu “Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
Published: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
Published: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da UkrainePublished: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Afirka ta kudu, Cyril Ramaphosa ya bayyana goyo bayan kasarsa kan kokarin da ake yi na kawo karshen yaki tsakanin Rasha da Ukraine, a lokacin wata tattaunanawar da suka yi da shugaban Rasha Vladimir Putin ta woyar tarho ranar talata, kamar yadda ofishin shugaba Ramaphosa ya fada. “Haka nan shugabannin biyu sun tattauna bukatar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 27 28 29 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido Labarai
  • Gwamna Kefas Na Jihar Taraba Ya Karbi Shaidar Jam’iyar APC Siyasa
  • Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta Afrika
  • ‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Malaman Makaranta A Tilabery Afrika
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11 Afrika
  • Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.