Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Published: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Posted on February 4, 2026February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Published: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026
‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman KisanganiPublished: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Shugaban kungiyar ‘yan tawayen AFC da M23 Jamhuriyar Demokradiyar Congo, ya wallafa a shafin sa na sada zumunta cewa sune suka kai harin jirgi mara matuki na drone a filin jirgin saman Kisangani dake arewa maso gabashin kasar. Gwamnatin Lardin Tshopo, inda garin na Kisangani yake, ta ce jiragen drone shake da bama bamai sun…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau
Published: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026

Posted on February 3, 2026February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau
Published: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026
Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin RikauPublished: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026

A Faransa masu gabatar da kara sun nemi kotun daukaka kara ta tabbbatar da hukuncin da kotun kasa ta yanke kan jami’an jam’iyyar masu matsanancin ra’ayin rikau, game da almubazzaranci da kudaden tarayyar turai dangane harkokin zabe. A hukuncin farko da kotu ta yanke a cikin watan Maris na bara, ta zamo babbar koma baya…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau” »

Labarai, Sauran Duniya

Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda
Published: February 2, 2026 at 5:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda
Published: February 2, 2026 at 5:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’addaPublished: February 2, 2026 at 5:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun tsaro a kasar Pakistan sun yi nasarar hallaka ‘yan ta’adda a kalla 24 cikin dare a wani samame da suka kai wurare daban-daban, a kudu maso yammacin kasar dake da iyaka da kasar Afghanistan, kuma yake fama da hare-haren ‘yan ta’dda. Wannan ya kawo adadadin ‘yan ta’addan da suka rasa rayukan su zuwa 177,…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda” »

Labarai, Sauran Duniya

An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa
Published: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa
Published: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon KurdawaPublished: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An tura rundunar dakarun tsaron kasar Sham zuwa birnin dake karkashin ikon sojojin ‘yan tawayen Kurdawa a arewa maso gabashin kasar. Wannan na daga cikin yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ke goyon baya na ganin an hade yankunan da Kurdawan ke da iko akai tare da fadar gwamnatin Damascus domin kasancewa karkashin gwamnati daya. Yarjejeniyar…

Ci Gaba Da Karatu “An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa” »

Labarai, Sauran Duniya

Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan BindigaPublished: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Jami’ar tarayya ta Kashere da ke jihar Gombe sun karyata rahotannin kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ‘yan bindiga sun kai hari jami’ar, inda ta bayyana labarin a matsayin ƙarya. A cikin wata sanarwa da jami’ar yada labarai, Janet Ezekiel, ta sanya wa hannu, jami’ar ta ce babu wani hari da ya faru,…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga” »

Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mayakan Sakai 67 A PakistanPublished: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Pakistan, akalla mayakan sakai 67 aka kashe Asabar, yayinda suke fafatawa da dakarun kasar, a wasu birane a fadin lardin Balochistan dake kudu maso yammacin kasar, kamar yadda wasu jami’an tsaro su hudu suka gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. An kashe ‘Yan sanda da wasu jami’an tsaro 10, da wasu farar hula su…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan” »

Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A KasarPublished: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Tunisia Kais Saied, ya kara tsawon amfani da dokar ta baci a kasar na tsawon wata 11 har zuwa 31 ga watan Disamba, kamar yadda mujallar wallafa dokoki da bayanan gwamnati ta nuna ranar Jumma’a. Gwamnatin kasar tana aiki ne karkashin dokar ta baci tun a 2015, bayan wani hari da aka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Published: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Published: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar MozambiquePublished: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Mozambique Daniel Chapo, yayi bikin bude kamfanin sarrafa ma’adinai da ake kira graphite da turanci, wanda zai rika samar da ma’adanai ton dubu metan a shekara, a wani wurin hakar ma’adinai na wani kamfanin kasar China. Anyi bikin ne ranar jumma’a yunkurin kasar na fadada hakar ma’adinai da ake amfani da su wajen…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique” »

Labarai, Sauran Duniya

Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai
Published: January 31, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai
Published: January 31, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanaiPublished: January 31, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da mutane 200 suka rasa rayukansu sakamakon rushewar wani kogo na hakar ma’adanai a Jamhuriyar Demokradiyar Congo. Lumumba Kambere, wanda shi ne gwamnan da kungiyar ‘yan tawaye suka nada a yankin da abin ya faru, ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa hatsarin ya afku ne a Wurin hakar ma’adanai na Rubaya, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai” »

Labarai, Sauran Duniya

Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar
Published: January 30, 2026 at 8:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar
Published: January 30, 2026 at 8:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan ShekararPublished: January 30, 2026 at 8:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yi hasashen cewa tattalin arzikin kasar Uganda zai karu da kashi 6.5 zuwa kashi 7 cikin 100, cikin shekarar kasafin kudi da zata fara a watan Yuli, sabanin karin kashi 10.4 cikin dari aka kiyasta a da, a cewar ma’aikatar kudade ta kasar, ba tare da ta bada dalilin sake yin kiyasin ba. Ma’aikatar…

Ci Gaba Da Karatu “Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar” »

Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 27 28 29 30 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola Labarai
  • Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi Afrika
  • Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda Najeriya
  • Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali Najeriya
  • Tsananin Sanyi Ya Kashe Mutane 38 A Amurka Amurka
  • Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.