Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
Published: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
Published: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar AustraliaPublished: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban mutane ne suka yi zanga zanga fadin kasar Australia ranar Litinin, domin nuna adawa da fara ziyarar da shugaban jeka nayika na Isra’ila Isaac Herzog yake yi a wasu biranen kasar, domin karfafa dangantaka da jajantawa yahudawan dake kasar bayan mummunar harin da aka kai musu a bara. Herzogg ya kai ziyara Australia cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba MataPublished: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bangladesh ta sami rangwamen harajin da Amurka ta aza mata zuwa kashi 19 cikin dari, karkashin wata yarjejeniyar cinikayya da kasashen biyu suka rattabawa hannu ranar Litinin, wanda ya dauke haraji kan wasu sutura da aka hada da kayayyaki daga Amurka. Shugaban gwamnatin Bangladesh na wucin gadi Mohammed Yunis, yace Amurka ta amince a bullo…

Ci Gaba Da Karatu “Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata” »

Labarai, Sauran Duniya

Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Published: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Published: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin JordanPublished: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar litinin, Britaniya tayi kira ga Isra’ila ta janye shawarar da ta yanke na fadada iko a yammacin kogin Jordan, furuci da ya saka ta cikin jerin kasashen Saudiyya da hadaddiyar daular larabawa wajen sukar matakin na Israila. “Britaniya da kakkausr lafazi ta soki shawarar da majalisar tsaron Israila ta yanke ranar Lahadi na fadada…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan” »

Labarai, Sauran Duniya

Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai
Published: February 10, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 10, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai
Published: February 10, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa SosaiPublished: February 10, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Yawan mai da kasashe dake kungiyar OPEC masu arzikin mai suke hakowa yayi kasa sakamakon karancin mai da Najeriya da Libya suke hakowa, kamar yadda wani bincike da kamfanin dillancin lbarai na Reuters ya gano Ranar Litinin. Kasashe da suke cikin kungiyar OPEC suna hakar mai ganga milya 28.34 ako wace rana cikin watan Junairun…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai” »

Labarai, Sauran Duniya

Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel
Published: February 9, 2026 at 10:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 9, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel
Published: February 9, 2026 at 10:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar IsraelPublished: February 9, 2026 at 10:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

A ranar Litinin kasashen Saudi Arabia, Jordan da kasashen Haddadiyar Daular Larabawa sun yi Allah wadai da yunkurin da Isra’ila take yi na saukakawa ‘yan kasar ta yadda zasu samu matsuguni a yankunan yammacin kogin Jordan da ke mallakin Palastine. Shawarar da majalisar tsaron Isra’ila ta yanke ranar Lahadi, zai saukakawa yahudawa wajen siyen filaye…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado
Published: February 9, 2026 at 9:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado
Published: February 9, 2026 at 9:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai FarfadoPublished: February 9, 2026 at 9:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana sa ran tattalin arzikin Bostwana zai karu da kashi 3.1 cikin 100 a shekarar 2026, abinda yake nuna farfadowarsa bayan shafe shekaru biyu a jere yana yin kasa, a cewar ministan kudi na kasar Ndaba Gaolathe, da yake tattaunawa kan kasafin kudin kasar Kasar ta Bostwana dake kudanci Afirka ta shiga tsaka mai wuya…

Ci Gaba Da Karatu “Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari
Published: February 9, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari
Published: February 9, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan YariPublished: February 9, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An sako dan siyasar adawar kasar Venezuela Juan Pablo Guanipa daga gidan yari, a cewar iyalansa a wata sanarwa da suka fitar ranar Lahadi, sanarwar da gwamnatin kasar ta fitar a birnin Caracas, wanda ke fuskantar matsin lamba daga Amurka na sakin fursunonin siyasa. Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Foro Penal ta ce an…

Ci Gaba Da Karatu “An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total
Published: February 9, 2026 at 2:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total
Published: February 9, 2026 at 2:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin TotalPublished: February 9, 2026 at 2:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a kasar Namibiya sun ce ba za su amince da yarjejeniyar siyan hannun jari da kamfanin TotalEnergies yayi ba, biyo bayan wata sanarwa da ta fitar a makon da ya gabata, ranar lahadi hukumomin sun ce duk wani kamfani da ke son yin mu’amala to sai ya bi duk ka’idoji da aka shardanta. Jonas…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total” »

Labarai, Sauran Duniya

Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade
Published: February 8, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade
Published: February 8, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin KudadePublished: February 8, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani kamfanin hada-hadar kudin Bitcoin a Korea ta kudu, ranar asabar ya bada sanarwar cewa yayi kuskuren turawa Wadanda suke mu’amala da kamfanin fiye da dala bilyan 40 na Bitcoin a zaman tukuici, wanda ya haddasa gonjon Hannayen jarin kamfanin. Kamfanin mai suna Bithum ya bada baki da neman a masa afuwa, lamarin wanda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade” »

Afrika, Sauran Duniya

Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a
Published: February 8, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a
Published: February 8, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’aPublished: February 8, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Kasar Pakistan dubban mutane ne suka hallara ranar Asabar, domin jana’aizar mutane 33 wadanda suka halaka sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a wani masallacin ‘yan shi’a lokacin jumma’a, an tsaurara matakan tsaro a birnin, kuma hukumomin kasar suka ce sun kama mutane hudu wadanda suka hakikance sun taimakawa wanda ya kai…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a” »

Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 28 29 30 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
  • Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika
  • Zulum Ya Rushe Majalisar Zartarwa Ta Jihar Borno Afrika
  • Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a Amurka
  • Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka Afrika
  • Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada Amurka
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.