An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC
An kaddamar da shirin rajistar mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta hanyar zamani a jihar Gombe, karkashin jagorancin Gwamnan jihar, Muhammadu Inuwa Yahaya. Da yake kaddamar da shirin, Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci daukacin mambobin jam’iyyar da su koma mazabunsu domin yin rajistar yadda ya kamata ya kuma jaddada cewa mallakar Katin Zabe na…
Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC” »

