Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba
Published: February 25, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba
Published: February 25, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya BaPublished: February 25, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump a takaice ya bayyana batunsa na yiwuwar kai hari kan Iran a jawabinsa na majalisar dokokin kasar ranar Talata, yana mai cewa ba zai bari babban mai daukar nauyin ta’addanci a duniya ya mallaki makamin nukiliya ba. Duk kuwa da cewar ya jibge wata gagarumar rundunar soji a yankin Gabas ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki
Published: February 25, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki
Published: February 25, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani FarmakiPublished: February 25, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun sa kai a Sudan sun kai farmaki wani gari a lardin Darfur, inda wani basarake ke da karfin iko, har suka yi sanadiyyar rayukan mutane a kalla 28, a cewar Wasu kungiyar likitoci a ranar Talata. Dakarun sa kai na RSF sun tasamma garin Misteriha da ke arewacin lardin Dafur ranar litinin. Garin kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar ShamPublished: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Amurka sun fara ficewa daga babban sansanin su dake arewa maso gabashin kasar Sham a ranar Litinin, a cewar wasu jami’an tsaron kasar su 3. Wannan na daga cikin tsarin ficewar sojojin Amurka daga Sham baki daya, yayin da gwamnatin fadar Damascus dake kawance da Amurka ta karfafa iko a ragamar mulkin kasar….

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan
Published: February 23, 2026 at 6:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan
Published: February 23, 2026 at 6:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar SudanPublished: February 23, 2026 at 6:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Chadi ta rufe iyakar ta da kasar Sudan a yau Litinin, bayan da yakin basasar da ake tafkawa tsakanin rundunar sojin Sudan da dakarun tawaye na RSF, yayi sanadiyar hallaka sojojin Chadi 5, a cewar wasu majiyoyi biyu da suka zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters. Yakin da ake ta tafkawa tun a…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera
Published: February 23, 2026 at 10:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026

Posted on February 23, 2026February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera
Published: February 23, 2026 at 10:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026
Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio OsegueraPublished: February 23, 2026 at 10:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026

Jami’ai a Mexico sunce an kashe shugaban masu shan kwaya Nemesio Oseguera, wanda aka fi sani da ‘El Mencho’ a wani samame da sojoji suka kai a ranar Lahadi, yayin da gwamnatin kasar ke kara matsin lamba kan ‘yan kungiyar bayan barazanar shiga tsakani da Amurka. Ma’aikatar tsaron kasar Mexico ta ce wani harbin da…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha
Published: February 23, 2026 at 5:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha
Published: February 23, 2026 at 5:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A RashaPublished: February 23, 2026 at 5:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani harin makami mai linzami da Ukraine ta kai ya yi mummunar barna a kan ababen more rayuwa da makamashi tare da dakile samar da wutar lantarki da zafi da kuma ruwa a yankin Belgorod na Rasha da ke kan iyaka da Ukraine, in ji gwamnan yankin a safiyar ranar Litinin. “A sakamakon haka, an…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha
Published: February 22, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha
Published: February 22, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A RashaPublished: February 22, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Asabar Ukraine ta bada sanarwar cewa ta kai farmaki kan wata masana’antar kera makamai masu linzami a can wani wuri mai nesa a Rasha, Kyiv tayi amfani da makami mai linzami wadda ta kera a cikin gida wajen kai wannan farmaki da ta kai wa Rasha cikin dare. Rundunar mayakan ukraine ta kuma fada…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Zata Mayarwa Amurka Martani
Published: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Mayarwa Amurka Martani
Published: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Mayarwa Amurka MartaniPublished: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Jumu’a ministan harkokin wajen Iran ya ce yana sa ran fara shirya takardar mai da martani nan da ‘yan kwanaki, biyo bayan tattaunawa kan makamashin nukiliya da Amurka a wannan makon, yayin da shugaba Donald Trump ya ce yana duba yiwuwar kai harin soji. Wasu Jami’an Amurka biyu sun shaidawa kamfanin dillancin labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Mayarwa Amurka Martani” »

Amurka, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara
Published: February 21, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara
Published: February 21, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar ZamfaraPublished: February 21, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 50 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kai wani kauye a jihar Zamfara, tare da sace mata da yara da yawa, a cewar wani dan majalisa da ya zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters a jiya Jumu’a. Hamisu A Faru, dan majalisa mai wakiltar Bukkuyum ta kudu…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara” »

Najeriya, Tsaro

Hukumomin Tsaron Kenya Sunce ‘Yan Kasar Suna Fafata Yaki Da Dakarun Rasha A Ukraine
Published: February 20, 2026 at 1:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Tsaron Kenya Sunce ‘Yan Kasar Suna Fafata Yaki Da Dakarun Rasha A Ukraine
Published: February 20, 2026 at 1:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Tsaron Kenya Sunce ‘Yan Kasar Suna Fafata Yaki Da Dakarun Rasha A UkrainePublished: February 20, 2026 at 1:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rahotanni daga hukumomin tsaro a Kenya sunce fiye da ‘yan kasar dubu daya ne aka dauka domin yaki da dakarun Rasha a Ukraine, kamar yadda bayanai da hukumomin tsaron kasar suka gabatarwa wakilan majalisar dokokin kasar a makon nan, wannan adadi ya ninka sau biyar kan kiyasin farko da hukumomin kasar suka yi. Sai dai…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Tsaron Kenya Sunce ‘Yan Kasar Suna Fafata Yaki Da Dakarun Rasha A Ukraine” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 25 26 27 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja  Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
  • Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok Amurka
  • Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A Morocco Nishadi
  • Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
  • Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta Afrika
  • Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka Afrika
  • Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.