Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina
Rundunar Sojan Najeriya ta ce jiragen yaƙinta sun hallaka akalla ’yan bindiga 23 da ke tserewa daga jihar Kano zuwa jihar Katsina, a wani samame na haɗin gwiwa karkashin Operation Fansan Yamma. A cewar rundunar, samamen ya biyo bayan wani hari da ake zargin ’yan bindiga sun kai a daren 1 zuwa safiyar 2 ga…
Ci Gaba Da Karatu “Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina” »

