Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga
Published: January 28, 2026 at 2:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamishinan ‘Yan Sanda, na Jihar Gombe CP Umar Ahmed Chuso, ya kai ziyarar gani da ido kai tsaye zuwa al’ummomin Pindiga da Garin Galadima, biyo bayan hare-haren da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai.

A wata Sanarwa da Jami’in Hulda da Jama’an Rundunar ‘Yan Sandan jihar DSP Buhari Abdullahi ya fitar yace a yayin ziyarar, CP Chuso ya jajanta wa wadanda abin ya shafa, ya duba halin tsaro a yankunan, tare da tabbatar wa mazauna yankin cewa Rundunar ‘Yan Sanda ta kuduri aniyar kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

An kara kaimi wajen farautar wadanda suka aikata hare-haren tare da daukar matakan hana sake faruwar irin wadannan lamurra.

Rundunar ta bukaci jama’a da su kasance masu lura, su rika kai rahoton duk wani abu da suke zargi, tare da bawa jami’an tsaro cikakken hadin kai.

Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara
Next Post: Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya

Karin Labarai Masu Alaka

An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique Labarai
Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025 Labarai
Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya Labarai
Anfara Kirga Kuri’a A zaben Kasar Guinea Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan Labarai
  • Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar Labarai
  • Amurka Ta Janye Sojojinta Daga Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO Labarai
  • Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya Labarai
  • A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza Amurka
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.