Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran Sauran Duniya
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka Afrika
Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai
Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka

Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!
Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 12, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!
Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yanzu kuma ga yadda ta kaya a duniyar Dambe. Inda a jihar Sakkwato, fafatawar ta kasance ne kamar haka: Bahagon Mancha ya buge Bahagon Maitakwasara Shagon Jango ya buge Dogon Musan Gyalenge Bah Buma ya kashe BH. Ramadan Shagon na dada ya buge Autan Hasan Kalallagi A Kano kuwa: Wurkilli ya sumar da shagon Babba, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!” »

Nishadi

Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026
Published: December 12, 2025 at 2:20 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 12, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026
Published: December 12, 2025 at 2:20 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026Published: December 12, 2025 at 2:20 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shirin Manuniya, wanda zai dinga zuwa muku a kowace ranar Juma’a cikin shirin mu na safe, inda zamu dinga bibiyar abubuwa da suka shafi al’ummah, da ma yadda mahukunta ke gudanar da ayyukan da suka dau alkawalin yi ga jama’asu. Haka kuwa yana duba irin gudun mawa da al’ummah ke badawa ga cigaban yankunan su.

Shirye-Shirye

Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025
Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A TitunaPublished: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Ministan tsaro ya umarci janye sojoji daga shingayen bincike a Titunan kasar. Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya bayar da umarnin gaggawa na janye dakarun sojoji daga wuraren binciken ababan hawa da ke manyan tituna a sassa daban-daban na ƙasar. Ya bayyana cewa wannan matakin na da nufin mayar da hankali kan…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna” »

Najeriya

Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
Published: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
Published: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan AdawaPublished: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya zargi EFCC da kauce wa ka’idar aikin ta na yaki da cin hanci, yana mai cewa hukumar ta koma “makamin siyasa” da ke farautar ’yan adawa. A wata sanarwa da ofishinsa ya fitar a Abuja, Atiku ya ce Siyasantar da binciken cin hanci ya lahanta kimar EFCC,…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa” »

Labarai

Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana shirin daukar sabbin ma’aikatan tsaro sama da 94,000 domin ƙarfafa yaki da tashin hankalin a faɗin ƙasar. A cikin shirin ta, Hukumar Kula da Ayyukan ’Yan Sanda (PSC) tare da Rundunar ’Yan Sanda (NPF) za su dauki ’yan sanda 50,000, inda za’a bude shafin neman aikin daga ranar 15 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000” »

Najeriya

Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031
Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031
Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka na 2031. Najeriya ta gabatar da bukatarta ga Majalisar Wasannin Tarayyar Afirka (AUSC) a hukumance don karbar bakuncin Wasannin Afirka na 2031, wanda hakan ke nuna burin kasar na sake maraba da babban taron wasanni na Afirka, kusan shekaru 25 bayan karbar bakuncin da tayi 2003…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031” »

Wasanni

Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar BulgariaPublished: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Murabus din Jami’an gwamnatin Bulgaria ranar Alhamis, a jajibirin shigar kasar yankin euro, ya kawo karshen mulkin da ke da bakinjini wajen al’ummar kasar, amma kuma yana iya jefa ta cikin ya mutsin siyasa na lokaci mai tsawo. Bulgaria wadda memba ce ta Majalisar Turai da kuma NATO, ta gudanr da zabubbuka na kasa har…

Ci Gaba Da Karatu “Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria” »

Siyasa

Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar VenezuelaPublished: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis, kasar Amurka ta saka sabbin takunkumi kan kasar Venezuela, inda ta kafa doka kan ‘yan uwan uwargidan shugaba Nicolas Maduro su uku da kuma takunkumi kan tankokin dakon mai da kamfanonin dake da alaka da su, yayin da Amurkan ke ci gaba da matsin lamba ga Caracas, fadar shugabancin Venezuela. Daukan matakin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela” »

Amurka

Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin GazaPublished: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da sanyi yayi tsanani a Gaza, ‘yan Palasdinu da suka rasa mazuguni, suna zuwa gidajen da Israela ta rusa ko wacce rana, inda suke ciro rodin karafa daga gine gine don amfani da su wajen kafa tantunan su, ko kuma su sayar don dogaro da kai. Karafunan sun zama abubuwa masu daraja a…

Ci Gaba Da Karatu “Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza” »

Tsaro

Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Published: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Published: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanaiPublished: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kula da hakar ma’adanai na Jamhuriyar Demokradiyar Congo ya ce kasar sa ta dau alwashin ci gaba da tsarin rarraba ma’adanin cobalt da ake ba masu hakan ma’adanai a shekarar 2025 duk da tsaikon da aka samu na watanni karkashin sabbin dokokin, a yayin da ake shirye shiryen fara fitar da ma’adanin nan da…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 114 115 116 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye
  • Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
  • Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci Afrika
  • Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin Hunturu Afrika
  • Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Afrika
  • Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza Tsaro
  • An Kashe Falatsinawa Biyar A Wani Hari Da Isra’ila Takai Wata Makaranta A Gaza Tsaro
  • Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.