Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
“Hotuna” An Sako Daliban Makarantar St. Mary’s Su 100 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Ministan Kudin Najeriya: Bamu Samu Kudaden Da Muke Tsammani A Wannan Shekarar Ba Najeriya
Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba Afrika
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar Amurka

Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump
Published: December 22, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump
Published: December 22, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin TrumpPublished: December 22, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Najeriya ta yi asarar kusan naira tiriliyan 1 wajen fitar da kaya bayan harajin Trump Fitar da kayayyakin Najeriya zuwa Amurka ya ragu da naira biliyan 940.98 a cikin watanni tara na farkon shekarar 2025, yayin da shigo da kaya daga Amurka ya tashi zuwa naira tiriliyan 6.80, lamarin da ya jefa Najeriya cikin gibin…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump” »

Amurka, Najeriya

Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia
Published: December 22, 2025 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia
Published: December 22, 2025 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar MalaysiaPublished: December 22, 2025 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministocin harkokin wajen Kungiyar Kasashen yankin Kudu Maso Gabashin Asiya, zasu gana yau litinin a kasar Malaysia, da zummar kawo karshen yakin bakin iyakar da ya kashe mutane akalla 40 tare da raba mutane fiye da rabin miliyan da gidajensu cikin wannan wata a tsakanin Thailand da Cambodia. Ministocin zasu yi kokarin farfado da shirin…

Ci Gaba Da Karatu “Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia” »

Tsaro

Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak
Published: December 22, 2025 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak
Published: December 22, 2025 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib ZarakPublished: December 22, 2025 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar litinin tsohon fira ministan kasar Malaysia, Najib Razak, zai san ko zai iya karasa sauran hukuncin daurin da aka yanke masa a gidansa, ko kuma a cikin kurkuku. An yanke ma Razak hukuncin daurin shekaru 12 a gidan kurkuku a shekarar 2022, bisa laifin zarmiya da cin hanci a badakalar da aka fi sani…

Ci Gaba Da Karatu “Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak” »

Labarai

Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine
Published: December 22, 2025 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine
Published: December 22, 2025 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da UkrainePublished: December 22, 2025 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wakilin Amurka na musamman, Steve Witkoff, yace ana samun ci gaba a tattaunawar da Amurka take yi da Ukraine da kasashen Turai a gefe guda, da kuma wadda take yi da kasar Rasha a daya gefen, duk da nufin kawo karshen yakin Rasha da Ukraine. Amurka da Ukraine da kuma kasashen Turai sun shafe kwanaki…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine” »

Amurka

Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu
Published: December 22, 2025 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu
Published: December 22, 2025 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta KuduPublished: December 22, 2025 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane 9 sun rasa rayukansu, wasu akalla 10 suka ji rauni a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan wata mashaya da asubahin lahadi a kasar Afirka ta Kudu. Wannan lamarin ya faru da misalin karfe 1 na dare a garin bakar fata na Bekkersdal dake da tazarar kilomita 46 a yamma da…

Ci Gaba Da Karatu “Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu” »

Afrika

Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su
Published: December 22, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su
Published: December 22, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen SuPublished: December 22, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kakakin shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya, yace an sako sauran dalibai 130 da aka sace daga wata makaranta ta ‘yan Katolika a jihar Neja, daya daga cikin sace-sacen mutane mafi muni da aka gani a kasar cikin ‘yan shekarun nan. Bayo Onanuga ya fada cikin wata sanarwar da ya fitar a shafin X cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su” »

Labarai

An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja 
Published: December 21, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 21, 2025 By Bala Hassan No Comments on An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja 
Published: December 21, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan
An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja Published: December 21, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan

An sako Ɗaliban makaranta 130 da aka sace a Jihar Neja An saki dukkan ɗaliban makaranta da aka sace daga makarantar St. Mary’s Catholic School da ke Papiri a Jihar Neja. An kubutar da rukunin ƙarshe mai ɗalibai 130, lamarin da ya kai adadin waɗanda aka ceto gaba ɗaya zuwa 230. Jami’an Ofishin Mai baiwa…

Ci Gaba Da Karatu “An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja ” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade
Published: December 21, 2025 at 8:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 21, 2025

Posted on December 21, 2025December 21, 2025 By Bala Hassan No Comments on An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade
Published: December 21, 2025 at 8:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 21, 2025
An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin FyadePublished: December 21, 2025 at 8:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 21, 2025

Tuhume-tuhumen cin zarafi yasa Molde FK ta dakatar da Daniel dan Najeriya. Dan wasan tsakiya na kwallon kafa ta Najeriya mai tashe Daniel Daga, yana fuskantar shari’a bayan ana tuhume shi da laifin cin zarafin wa ta mata ba tare da izini ba a kasar Norway. Kungiyarsa ta Molde FK, ta tabbatar da wannan lamari,…

Ci Gaba Da Karatu “An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade” »

Wasanni

Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote
Published: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 21, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote
Published: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ICPC Ta Gayyaci DangotePublished: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

ICPC ta gayyaci Dangote kan zargin biyan kuɗin makaranta dala miliyan $7 ga tsohon shugaban NMDPRA. Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (ICPC) ta gayyaci ɗan kasuwa Aliko Dangote domin ya ba da ƙarin bayani kan ƙorafin da ya shigar kan tsohon Darakta Janar na Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote” »

Labarai

Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara
Published: December 21, 2025 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 21, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara
Published: December 21, 2025 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen ShekaraPublished: December 21, 2025 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Tsaron Civil Defence Ta Tura Jami’ai 786 Don Tabbatar da Tsaro a Gombe Ranar Kirsimeti da Sabuwar Shekara Rundunar Tsaro ta Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen jihar Gombe, ta bayyana tura jami’anta 786 domin tabbatar da tsaro a yayin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar Shekara a fadin jihar. Kwamandan NSCDC na jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 115 116 117 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga Amurka
  • Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali Afrika
  • Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba Afrika
  • An Sace Masu Ibada A Wata Majami’ar Ecwa A Jihar Kogi Tsaro
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato Najeriya
  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar Amurka
  • Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.