Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara
Tinubu ya isa Lagos domin hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara. Shugaban ƙasar Najeriya Bola Tinubu ya isa jihar Lagos domin yin hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara, bayan kammala ziyarar aiki da ya kai jihohin Borno da Bauchi. A lokacin ziyarar sa, Tinubu ya ƙaddamar da ayyuka a Borno, ya halarci bikin aure a Maiduguri, sannan…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara” »

