Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa Amurka
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika
Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen Afrika
Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa Afrika
Na Duke Tsohon Ciniki Shirye-Shirye

Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje
Published: December 16, 2025 at 3:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje
Published: December 16, 2025 at 3:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen WajePublished: December 16, 2025 at 3:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da nadin mutum uku da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar mata domin zama jakadun Najeriya a ƙasashen waje. Waɗanda aka tabbatar sun haɗa da: Aminu Muhammad Dalhatu daga Jihar Jigawa da Lateef Kayode Kolawole Are daga Jihar Ogun sai kuma Emmanuel Ayodele Oke, CFR daga Jihar Oyo. Majalisar…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje” »

Labarai

An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Australiya
Published: December 16, 2025 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Australiya
Published: December 16, 2025 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a AustraliyaPublished: December 16, 2025 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Kasar Australia, mutane da dama ne suka taru ranar Talata domin nuna alhinin su a harin da wasu mutane biyu suka kai a gabar ruwan kasar, suka kashe akalla mutane 16 ranar lahadi. Har ma aka ji jakadan Is’raila a kasar yana kira ga hukumomin kasar a Sydney su dauki matakan da suka wajaba…

Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Australiya” »

Tsaro

Amurka Zata Bawa Ukraine Tsaro Na Musamman
Published: December 16, 2025 at 3:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Bawa Ukraine Tsaro Na Musamman
Published: December 16, 2025 at 3:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Bawa Ukraine Tsaro Na MusammanPublished: December 16, 2025 at 3:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta kwadaitawa Ukraine cewa zata bata tsaro kwatankwacin abunda NATO ta alkawartawa membobinta, a ci gaba da shawarwari da ake yi a Jamus tsakanin wakilan Amurka da Turai da ukrine a Berlin, inda ake samun rahotannin ci gaba a zaman da wakilan suka yi ranar litinin, sai dai an kasa samun daidaito kan baiwa…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Bawa Ukraine Tsaro Na Musamman” »

Amurka

Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30
Published: December 16, 2025 at 3:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30
Published: December 16, 2025 at 3:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30Published: December 16, 2025 at 3:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kotu a kasar Faransa ta sami wani tsohon madugun ‘yan tawaye a kasar Kwango, a lokacin yakin kasar na biyu, Roger Lumbala, da laifin hada baki wajen cin zarafin Bil’adama, ta yanke masa hukuncin daurin shekau 30 a gidan fursina, kamar yadda wani jami’in kasar yayi bayani. Kungiyoyin kasa da kasa masu rajin kare…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30” »

Labarai

Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi
Published: December 16, 2025 at 2:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi
Published: December 16, 2025 at 2:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da BarundiPublished: December 16, 2025 at 2:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani madugu a kungiyar ‘yan tawayen kwango M23 da kasar Rwanda tace bata goyon bayan ta kama daruruwan sojojin Burundi a farmaki data kai a gabashin kasar, inda ake ci gaba da gwabza yaki, duk da gargadin da gwamnatin Trump tayi. A makon jiya ne M23 ta kama garin Uvira dake kusa da kan iyaka…

Ci Gaba Da Karatu “Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi” »

Labarai

Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Published: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Published: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Kenya Zata Samar Da MakamashiPublished: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kenya ta sanya hanu kan wata yarjejeniyar samarda makamashi, tsakaninta da wata gidauniyar nahiyar Afirka da wani kamfanin India kan kudi dala miliyan dari uku da 11 don samarda tashoshin wutan lantarki guda biyu masu karfi, kamar yadda ma’aikatar kudin kasar ta fada. Kasar dake gabashin Afirka ta koma hada hanu da kamfanoni masu zaman…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi” »

Labarai

Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako
Published: December 16, 2025 at 11:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Posted on December 16, 2025December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako
Published: December 16, 2025 at 11:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025
Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar KatakoPublished: December 16, 2025 at 11:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Wakilin GTA Hausa “Amurka Ke Magana” a Gombe, Aliyu Bala Gerengi, ya rawaito cewa gobarar ta tashi ne a daren ranar Litinin, inda ake zargin matsalar lantarki ce ta haddasa ta, lamarin da ya jawo konewar shaguna da dama da kuma kayayyaki da darajarsu ta kai miliyoyin naira. Wannan iftila’i ya faru ne kwanaki 29…

Ci Gaba Da Karatu “Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako” »

Labarai

Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Published: December 16, 2025 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Published: December 16, 2025 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71Published: December 16, 2025 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Tanko Muhammad, ya rasu. Rahotanni sun nuna cewa Allah ya karbi rayuwarsa ranar talata, inda ake ci gaba da nuna jimami da addu’a daga fannonin daban-daban na kasar. Justice Tanko Muhammad Dan Asalin garin Giade a jihar Bauchi ya rike mukamin Chief Justice na Najeriya daga shekarar 2019 zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71” »

Labarai

Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki
Published: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki
Published: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin YakiPublished: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta miƙa motocin yaki masu sulke guda 13 ga Gwamnatin Jihar Kebbi, domin ƙarfafa yaƙi da ’yan bindiga da sauran laifuka a jihar. An miƙa motocin ne a Gidan Gwamnati da ke Birnin Kebbi, inda Kwamishinan ’Yan Sanda na jihar, CP Bello Sani, ya ce an turo su ne daga hedikwatar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki” »

Tsaro

Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro
Published: December 16, 2025 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Posted on December 16, 2025December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro
Published: December 16, 2025 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025
Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an TsaroPublished: December 16, 2025 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya jaddada ƙudurin gwamnatinsa na amfani da dukkan kayan aikin soji da na tsaro wajen yaƙi da ta’addanci, ’yan bindiga da sauran manyan laifuka da ke barazana ga zaman lafiyar Najeriya. Ya bayyana hakan ne a lokacin buɗe taron shekara-shekara na Babban Hafsan Sojin Ƙasa (COAS) da aka gudanar a Lagos,…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 125 126 127 … 155 Next

Sabbin Labarai

  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa
  • Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira
  • Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
  • Najib Razak Zai Kara Shekaru 15 A Gidan Yari Saboda Cin Zarafin Kujerar Mulki Labarai
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026 Afrika
  • An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda Siyasa
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Najeriya
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu Afrika
  • Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya Kimiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.